Posts

Gwamnatin jahar Adamawa ta kirayi manoma da makiyaya da su rungumi zaman lafiya da hadin Kai a tsakaninsu.

Image
 An kirayi manoma a jahar Adamawa da sukasance masu bin dokokim da aka gindaya domin ganin an samun cigaban bunkasa harkokin noma da kiyo domin samun cigaba harma da wanzar da zaman lafiya Mai daurewa a fadin jahar. Babban sakataren harkokin tsaro a gidan gwamnati dake Nan Yola  Alhaji Usman Suleiman Palam ne ya bada wannan shawara a zantawarsa da manema labarai a Yola. Alhaji Usman Suleiman Palam yace ya kamata manoma su kaucewa shuka ko noma a burtalai shanu ko wurin kiwo domin kaucewa rikici a tsakanin manoma da makiyaya. Suleiman Palam yace manoma da makiyaya su sanifa su Yan uwan juna ne, sanda haka Bai kamata ace an samu tashin hankali a tsakaninsuba, saboda tashin hankali a tsakanin manoma da makiyaya koma baya ne sosai a nangarorin noma dama kiwo. Palam ya Kuma shawarci manoma da  da sukasance suna shuka tsakaninsu da hanya ya Kai mita talatin    domin baiwa hanya hakkinsa da wannan ne yake shawartan manoma da makiyaya da sukasance masu hada kansu da Kum...

Adamawa state government call farmers and headers to embrace peace and unity among them.

Image
  Farmers in Adamawa State have been advised to avoid planting crops near roads to prevent clashes with herders across the state. The Permanent Secretary on Security at the Government House, Yola,Usman Suleiman   Palam, gave the advice while speaking with Newsmen in Yola. Palam urged both farmers and herders to always maintain unity and do everything possible to avoid actions that could lead to misunderstandings.  He emphasized the need for peaceful coexistence for the stability of the state and the country at large. Palam specifically advised farmers to avoid cultivating in grazing areas and to plant at least thirty metres away from roads.  According to him, this measure will help reduce conflicts between farmers and herders, enhance economic development, and create job opportunities for the youth.  Palam also urged traditional rulers not to permit farming in designated grazing areas, stressing that this would help provide a lasting solution to recurring c...

EID-EL-KABIR: NUJ GREETS GOV.FINTIRI, MUSLIM UMMAH.

Image
The Nigeria Union of Journalists NUJ Adamawa state Council has extended it's heartfelt felicitations to Adamawa state Governor,Rt.Hon.Ahmadu Umaru Fintiri, His Deputy, Professor Kaletapwa George Farauta Speaker and Lawmakers, Members of the state Executive Council,Emirs and Chiefs, the entire Muslim Community as well as  good people of Adamawa state on this of Eid al-Adha. NUJ Secretary Adamawa state Charpter Fedelis Jocthan discloused this in a statement Released in Yola Adamawa state Capital. As our fellow Muslim brothers offered sacrifices and prayers, the NUJ reminds Ummah on the significance of these special religious festival which is reaching out to less previllege, fostering a sense of unity and goodwill to the needy. "Your devotion holds immense power at this solemn moment. Therefore, your prayers should focus on unity of purpose among the heterogeneous cultures in the State so as to protect the prevailing peace in our dear State. Let's collectively pray for our d...

Jumma a prayer. Muslims have been Urged to pray for peace.

Image
By Abubakar Ibrahim Yola. Eid has been described as a blessed annual reoccurrence that repeats itself twice a year, which is an opportunity for Muslims to show love and compassion for one another. Chief Imam Ganye Street Juma'at Mosque Jimeta, Sheikh Hassan Sa'ad Abokin Mallam, gave the description shortly after Friday sermon in Yola. Sheikh Hassan Sa'ad said the day serves as a double blessing for the fact that Muslims worldwide, observe the Eid Al-adha on Friday which according to him, is a devine coincidence. The Imam noted that though it is non obligatory for those who attended the Eid prayers in the morning to attend Juma'at prayers in the afternoon, yet, it is recommended by Prophet Muhammad Peace be Upon Him, as he used to observe both during His lifetime. The cleric used the opportunity to call on Muslims to use the opportunity to intensify prayers,  Takbirat and glorification as enshrined in the Sunnah of these days, which starts from this Friday up to three da...

Mafarauta sun Mika ta aziyarsu dangane da rasuwar Farfesa Jibrin Aminu.

Image
  Mafarauta a jahar Adamawa na masu mika ta aziyarsu ga gwamnatin tarayyar Najeriya, da gwamnatin jahar Adamawa tare karamar hukumar Song harma da daukacin Al ummar jahar Adamawa ta aziyar marigayi Farfesa Jibrin Aminu. Kwamandan kungiyar mafarautar jahar ta kasa Alhaji Muhammed Adamu ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar a Yola. Kungiyar ta baiyana marigayi a matsayin mutumin da ya bada gufumawa sosai wajen cigaban Al umma, saboda haka wannan babban raahinne ba ga karamar hukumar Song Ka waiba harma da Najeriya baki Daya. Sanarwan tana maiyin Adu ar Allah ya gafarta masa, ya jinakanshi yasa Aljannace makomarsa. Allah ya albarkaci abinda ya bari ya Kuma baiwa iyalensa jakurin jinre rashin da akayi.

Bikin Babban. An Yaya Al Ummah Musulmai Murnan.

Image
Kwamandan Mafarauta na kasa Kuma sarkin yakin mafarautan jahar Adamawa  Alhaji Muhammed Adamu ya taya Al umma Musulmain duniyar murnan bikin Babban sallah tare dayin fatan yin bukukuwar sallah lafiya. Kwamandan Alhaji Muhammed Adamu ya baiyana haka ne a wata sanarwa da fitar dangane da bikin Babban Sallah a Yola. Alhaji Adamu ya Kuma taya shuwagabanin da suka hada da shugaban kasa Bola Tinubu. Sarakunan garganiya, Yan majalisar dokoki na kasa dana jihohi, murnan bikin sallah, tare dayi musu adu ar Allah ya karbi ibada ya Kuma basu damar gudanar da shugabancinsu cikin kwanciyar hankali, dafatan Allah zai Kai mu na badi lafiya. Ya Kuma shawarci Al umma Musulmai da suyi amfani da wannan lokacin wajen yin dukkanin abinda suka dace domin samun hadin Kai da zaman lafiya a tsakanin Al umma. Ya Kuma yabawa hukumomin tsaro dama Mafarauta bisa hadin Kai da goyon baya da suke bayarwa domin inganta tsaro dama wanzar da zaman lafiya a fadin Najeriya. Alhaji Muhammed Adamu yace zaiyi amfani da w...

An shawarci Al umma Musulmai kan jadin Kai da zaman lafiya.

Image
  An shawarci Al umma Musulmai a fadin Najeriya da suyi amfani da lakacin bukukuwar Babban sallah wajen yin dukkanin abinda suka dace domin samun jadin Kai da zaman lafiya a tsakanin Al umma baki Daya. Kwamishin kananan  da matsa gatar sana o I a jahar Adamawa Alhaji HammanJumba Gatugel ne ya bada wannan sahawara a wata sanarwa da ya fitar dangane da bikin Babban sallah a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji HammaJumba Gatugel yace lokacin bukukuwar sallah lolacine da yake da muhimmanci ga Al umma Musulmai, don haka ya kamata Al umma Musulmai suyi amfani da wannan lokacin domin Jada Kai Mai daurewa. Alhaji HammanJumba ya kirayi malamai musamman masu gabatar da wa azuzzuka dama huduba da su Sanarwa Al umma Musulmai mahimmancin zaman lafiya dama hadin Kai. Ya Kuma kirayi Al umma Musulmai da su Kara azama wajen adu o I domin neman taimakom Allah madaukakin sarki wajen kawo Karshen dukkanin kalubalen tsaro a jahar dama kasa baki Daya. Ya Kuma jaddada yabonsa ga gwamna Ahmadu...