Posts

TSARO: AN BUKACI YAN NAJERIYA SUKASANCE MASU BAIWA HUKUMOMIN TSARO HADIN KAI DA GOYON BAYA.

Image
DAGA Alhassan Haladu Yola. A yayinda Najeriya ke fuskantar kalubalen tsaro an kirayi Yan Najeriya da sukasance suna baiwa hukumomin tsaro hadin Kai da goyon baya domin ganin sun cimma burinsu na inganta tsaro a fadin Najeriya baki Daya. Kwammanda Mafarauta na kasa Kuma sarkin yakin mafarautar Adamawa Alhaji Muhammed Adamu ne yayi wannan Kira a zantawarsa da manema labarai a Yola, fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Muhammed Adamu yace baiwa hukumomin tsaro hadin Kai Yana da mutukan muhimmanci Wanda acewarsa hakan zai Karawa hukumomin tsaron kwarin gwiwa wajen gudanar da aiyukansu na tsaron kasa. Muhammed Adamu yace ya Kamata Al ummar Najeriya sukasance suna taimakawa hukumomin tsaro irinsu, rundunan sojoji, Yan sandan, civil defence, Mafarauta da dai sauransu, da wasu bayanai da zai taimaka wajen dakile aikata laifuka a fadin Najeriya. Ya Kara da cewa ta baiwa hukumomin tsaron goyon bayane za a Samu damar kawar da Bata gari a jahar tsakanin Al umma baki Daya. Saboda haka Yana da muhi...

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa, ASUU reshen Yola, ta zargi gwamnati da sakaci kan ilimin jami’a

Image
Daga Alhassan Haladu Yola. Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa, ASUU, reshen Yola, ta nuna damuwa kan abin da ta kira rashin niyyar gwamnatin tarayya wajen magance matsalolin da suka daɗe suna damun jami’o’in gwamnati. Hakan na kunhene a cikin wata sanarwa dauke da Sanya hanun Ko odinatan kunguyar ASUU dake shiyar Yola Dani Mamman  Shiyyar Yola — wadda ta haɗa da jami’o’in ADSU Mubi, BOSU Maiduguri, FUGA Gashua, MAU Yola, TSU Jalingo, UNIMAID da YSU Damaturu — ta bayyana haka yayin wani taron manema labarai ranar Litinin. ASUU ta ce gwamnati na nuna rashin gaskiya da ƙara sakaci a tattaunawar da ake yi kan yarjejeniyarsu, duk da cewa ƙungiyar ta dakatar da yajin-aikin gargadi ne domin ba wa tattaunawa dama, bayan roƙon dalibai, iyaye da masu ruwa da tsaki. Kungiyar ta ce duk da cewa ta yi wa gwamnati wata guda don kammala yarjejeniyar, kwanaki biyu kacal bayan janye yajin aiki, ya bayyana cewa gwamnati ba ta da niyyar cin gajiyar damar. ASUU ta yi zargin cewa gwamnati tana kallon ili...

ASUU Yola Zone Raises Alarm Over Government’s Handling of University Education, Renegotiation Process

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Yola Zone of the Academic Staff Union of Universities (ASUU) has expressed deep concern over what it described as the Federal Government’s lack of commitment to resolving lingering issues affecting public universities in the country. This Contain in a statement signed by ASUU Zonal  Coordinator Yola Dani Mamman made available to Newsmen in Yola. The zone, which comprises Adamawa State University (ADSU) Mubi, Borno State University (BOSU), Federal University Gashua (FUGA), Modibbo Adama University (MAU) Yola, Taraba State University (TSU) Jalingo, University of Maiduguri (UNIMAID), and Yobe State University (YSU) Damaturu, stated this during a press conference on Monday. Addressing journalists, the union accused the government of showing “disappointment, insincerity, and growing disregard” toward public university education and the ongoing renegotiation of its agreements with ASUU. ASUU recalled that at the emergency National Executive Council (NEC) meet...

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta ceto yaran mata biyu wadanda akayi yunkurin safaransu zuwa kasar Ghana.

Image
Daga Alhassan Haladu Yola. Rundunan Yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran kama Wanda ake zargi da safaran mutane.tare da ceto mata biyu wadanda akayi aniyar safaransu. A kokarinta na yaki da safaran mutane dama aikata laifuka  rundunan Yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran dakile aiyukan safaran mutane. Kayakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje me ya Samar da haka a wata sanarwa da yaranawa manema labarai a Yola. A ranan 12 -11-2025 rundunan ta sashin tattara bayanai sirri dake Nan Yola. Biyo bayan bayanai sirri da ta Samu Wanda hakan yakaita da Samun nasaran tsare Wani mai suna Hamza Hammantukur  Isa mai shekaru 40 da haifuwa Kuma mazaunin a titin Bauchi dake cikin karamar Hukumar Yola ta Arewa, Wanda ake zargi ya kware wajen yin safaran yaran mata daga Adamawa zuwa Ghana domin sasu yin karuwanci, Kuma Yana yaudaransune ta Samar musu da aiki, da zasu Samu kudi mai yawa. A lokaci aka gudanar da sintiri dangane da lamaein an ceto yaran mata biyu masu ...

FOUND PERSON WITH HEARING AND SPEECH IMPAIRMENT

Image
By Alhassan Haladu Yola. A yet-to-be-identified male adult was found roaming around Jimeta. The individual, who is currently in the custody of the state Social Welfare Office, Jimeta, Yola North appears to have hearing and speech impairment. Police Public Relation Officer Adamawa state Command SP Suleiman Yahaya Nguroje disclosed this in a statement made available to Newsmen in Yola.  Command is appealing to members of the public with useful information that could assist in locating and reuniting him with his family or relatives are kindly urged to report to the state Social Welfare Office, or contact 08054403764 or the Office of the Police Public Relations Officer, Adamawa State Command for necessary action.

Kamfanin Sugar na Dangote na karfafa zamanta kewa da al'umma ta hanyar ganawa da masu ruwa da tsaki

Image
Babangida Galleon  Kamfanin sugar na Dangote dake Numan ta jaddada anniyarta na ci gaba da tattaunawa da al'umma dake kewaye da ita domin karfafa zaman lafiya da ke tsakanin su.  Manajan sashin ganawa da masu ruwa da tsaki na kamfanin, Malam Bello Danmusa ne ya baiyana haka yayin zaman ganawa da masu ruwa da tsaki da aka yi a garin Numan. Manajan Sashin ganawa da masu ruwa da tsaki, Malam Bello Danmusa  yace makasudin wannan zaman tattaunawar dai, wanda kamfanin ta assasa  shine domin  ganawa da shugabannin al'umma, na gargajiya, shugabannin mata da matasa da ma duk wadanda suka kamata. Danmusa yace ana samun nasarori sakamakon ganawar da ake yi bayan watanni uku, ganin yanzu kamfanin ta yi nasarar shawo kan matsalar tsaro da take fama da shi sakamakon haɗin kan da take sanu daga al'umma.   Yace za a ci gaba da ganawar domin samar da dandalin zaman lafiya tsakanin kamfanin da al'umma dake kewaye da ita. Ya kuma yaba tare da kira gare su dai su ci gaba da ba...

APC Members in Adamawa Urged to Unite for Party and State Development ‎

Image
By Alhassan Haladu Yola. ‎ ‎Members of the All Progressives Congress (APC) in Adamawa State have been advised to remain united in order to promote the development of both the party and the state. ‎ ‎Engr. Hussaini Suleiman Tahir  Samturakin  Adamawa gave the advice while speaking with journalists during a reception organized by the APC in honour of Joel Madaki in Yola. ‎ ‎Represented by Comrade Dr. Jalo Jauro, Eng Hussaini Sulaiman Tahir emphasized that unity among party members is crucial to achieving success in the 2027 general elections. He urged all stakeholders to make every effort to harmonize and strengthen internal cooperation within the party for peaceful coexistence and progress. ‎ ‎He also called on the people of Adamawa State to give their maximum support to the APC to ensure the party’s victory in the forthcoming 2027 elections. ‎ ‎The event was attended by APC members and stakeholders from across the 21 local government areas of Adamawa State. ‎