Posts

CONASAI VOW TO TACKLE ISSUE OF DRUGS ABUSE AMONG THE COMMUNITIES.

Image
  Worried by the growing cases of drug abuse among young people, residents of Yola have joined hands to raise awareness and seek solutions.  A public sensitization campaign was recently held in Jimeta, Yola North Local Government Area, bringing together religious leaders, parents, and community members to confront the issue. The gathering, which took place at the Central Juma’at Mosque, was coordinated by the Community Network Against Substance Abuse Initiative  and focused on educating the public about the dangers of drug use, especially among the youth. Hajiya Khadija Buba, who led the campaign, said the effort was driven by concern over the increasing number of young people falling into addiction.  She stressed the need for families and local stakeholders to act quickly to prevent further damage in the society. Also present at the event was Mallam Muhammed Zingina, a respected community leader from the NEPA area of Yola.  He appreciated the effort, saying suc...

CP ADAMAWA MEETS STRATEGIC MANAGERS, REVIEWS JUNE OPERATIONS, SETS NEW TARGETS

Image
The Commissioner of Police, Adamawa State Command, CP Dankombo Morris,  today, June 26th, 2025, held a strategic meeting with Area Commanders, Divisional Police Officers (DPOs), Heads of Departments (HODs), and Operational Commanders at the Police Officers’ Mess, Yola. Police Public Relation Officer Adamawa state Command SP Suleiman Yahaya Nguroje discloused this in astatement made available to Newsmen in Yola. The meeting focused on reviewing police operations and activities for the month of June. The CP expressed satisfaction with the Command’s notable achievements, particularly the arrest of armed robbery suspects, Shilla radical groups, as well as the recovery of stolen Properties. Police Boss commended the officers for their commitment to duty, dedication and urged them to sustain effort in tackling crime and promoting police professionalism. Also in attendance were the Deputy Commissioner of Police (Administration), DCP John D. Sendere, DCP Abubakar Haruna in-charge of operat...

A karon farko an yaye dalube da suka kammala sakandaren a Nasarawo.

Image
  Makarantar Sakandaren Nasarawa tayi bikin yaye dalubenta karon farko, bikin ya gudanane a harabar makarantar dake Nasarawo cikin garin jimeta a karamar hukumar Yola ta arewa. Da yake jawabi a wurin bikin Sakataren Zantarwan hukumar dake kula da makarantun gaba da Firamare a jahar Adamawa Mr Birsan Penuel ya yabawa makarantar bisa shirya wannan biki Wanda yace yin haka yana da muhimmanci domin zai karawa dalube kwarin gwiwa cigaba da karatunsu yadda ya kamata. Mr Birsan ya Kuma tabbatar da cewa hukumar zatagi dukkanin maiyiwa domin inganta karatu dama ilimin dalube dake fadin jahar Adamawa, don haka ne ma ya gargadi malamai da su Maida hankalinsu wajen aikinsu indama yace duk malamin da aka samu yana sakaci da aikinsa tafa zai fuskanci hukumci. Mr Penuel ya shawarci iyaye da Suma su bada tasu gudumawa wajen Maida hankalin kan karatun yaransu domin ganin yaran sun samu inganceccen karatu yadda ya kamata. Ya Kuma kirayi shuwagabanin makarantun gaba da Sakandaren dake fadin jahar da ...

Adamawa post primary vow to promoting Education across the state.

Image
  Adamawa State Post Primary Schools Management Board has expressed commitment to promote education at  secondary school levels across the entire Twenty One local governments in the state. Acting Executive Secretary of the Board Mr Birsan Penuel disclosed this, while speaking at the graduation ceremony of SS 3 students of the Senior Secondary School Nasarawo held at the school's premises in jimeta Yola. Mr Birsan Penuel said the Board planned to set monitory committee, which will ensure that teachers respect their duty with diligence and punctuality, noting that any of them found without prudence and responsibility will face punishment. Mr Penuel tasked all principals of secondary schools in the state to always monitor their teachers to ensure that every teacher fulfills their duties, for the development of education among the students. The acting Executive Secretary of the Adamawa state Post Primary Schools Management Board also called on parents to give their maximum support...

RUNDUNAN YAN SANDA JAHAR ADAMAWA TA KAMA MUTANE BIYU DA AKE ZARGI YAN FASHI DA MAKAMI.

Image
A gudanar da aiyukanta rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta sake yin nasaran a kokarinta na yaki da aikata laifuka yayi nasaran cika hanu da mutane biyu da ake zargin Yan fashi da makami ne tare da gano mota da aka sace. Kakakin Rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Hayaha Nguroje ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya rabawa  manema a Yola. Biyo bayan samun bayanain sirri offishin rundunan Yan sandan dake yolde pate karkaahin jagorancin SP Abdullahi Abubakar basuyi kasa a gwiwaba inda suka Kai daukin gaggawa biyo bayan samun labarin anyiwa Wani Mai suna Umar Sani fashi tare da kwace masa motarsa Kiran Honda na shekara ta 2015 a sabon gari Jalingo dake jahar Taraba inda aka tafo da ita zuwan Nan Yola. Wadanda ake zargin dai sun hada da :Emmanuel Sale (Mai shekaru 28 da haifuwa).2.Jibrilla Hassan ( Mai shekaru 36 da haifuwa).Dukkaninsu mazaunan sabon gari Jalingo ne an kamasu tare da gano motar da sata. Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa CP Dankwambo Morris,psc(+), ya yab...

Jigin farko na mahajjat ya suka jahar Adamawa.

Image
Jirgin farko na mahajjatan jahar Adamawa ya sauka a filin jigin kasa da kasa dake Yola a daren ranan Jumma. Mahajjatan 476 ne Wanda kamfanin jirgin UMZ Mai numba $489 yayi jigilansu daga kasar saudiya bayan sun kammala aikin hajji shekara ta 2025. Hakan na kinshene a cikin wata sanarwa daga jami ar watsa labarai hukumar Jin dadin Alhazain jahar Adamawa Hajiya Aisha Sa ad da ta fitar a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa jirgin ya sauka da mahajjatan lafiya ba tare da matsalaba, Kuma ana fatan Nan gaba kadan sauran mahajjatan zasu iso gida.

An baiyana muhimmanci illimin ya' mace.

Image
  An bukaci da a baiwa mata ilimi domin ilimin mata yana da matukan muhimmanci a tsakanin Al ummah. Shuwagabanin mata ne suka baiyana haka a zantawarau da jaridar An Nur Hausa a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Hajiya Rukaiyya itace mayaimakiyar ahugabar kwamitin women in Da awa a jahar Adamawa, tace illimin ya' mace abune da yake da tasiri sosai a tsakanin jama a, domin a cewarta da zaran ya' mace ta samu illimin to iyali ma gaba Daya sun samu illimin. Hajiya Rukaiyya ta Kara da cewa illimin mata yana bada gudumawa sosai wajen Gina iyali saboda Ashe bai kamata ace anyi wasa ko watsi da illimin mataba, saboda haka tana kira da babban murya ga iyaye, masu ruwa da tsaki da su Maida hankali wajen baiwa mata ilimi. Ta Kuma kirayi matan da sukasance masu Maida hankali wajen Neman illim da ma sana o I da zasu dogara da kansu domin inganta rayuwarsu yadda ya kamata. Itama anata bangaren Hajiya Fadimatu Marafa tace ilimin ya' mace yana da matukan muhimmanci domin a cewarta a kwa...