Posts

Adamawa state govt trained over 70% of youths, women under Fintiri's regime- Hon. Gatugel

Image
Adamawa State Government, under the leadership of Governor Ahmadu Umaru Fintiri, has trained youths and women in different skills acquisition across the state. The State Commissioner of Entrepreneurship, Hon. Hammajumba Gatugel disclosed this in an interview with newsmen in Yola, the state capital. He said Governor Ahmadu Umaru Fintiri since he created the ministry in 2019, the ministry of entrepreneurship has trained over seventy percent of youths and women with various skills acquisition across the state. Hon. Gatugel explained that recently, the governor distributed over fifty thousand naira each to women who benefited from the Fintiri Business Wallet program to start a Business across the state. He stressed that Governor Fintiri also distributed Buses to ease transportation within the state and reduce economic hardship among the communities across the state. However, the Commissioner called on the people of Adamawa state, especially youth and women to give maximum support to Govern

Gwamnatin jahar Adamawa ta ragewa matasa da mata radadin

Image
  Gwamnatin jahar Adamawa karkashin jagoranci gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ta taka rawan gani wajen rage radadin talauci dama rashin aikinyi a tsakanin matasa da mata a fadin jahar Adamawa. Kwamishinan koyar da sana o I a jahar Adamawa Hammanjuba Gatugal ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Hon. Hammanjuba yace tunda  gwamna ya kirkiro ma aikatar, ma aikatar ta horar da matasa da mata sana o I daban daban da suka hada da kafinta, walda, aikin tela da dai sauransu. Kwamishinan yace ko a kwanan nan ma gwamnan ya rabawa mata kude dubu hamsin hamsin kowannensu domin su gudanar da sana o in dogaro da Kai domin ganin a Samar da aiyukan Yi a tsakanin Jama a, musammanma matasa da mata. A cewarsa gwamna ya gudanar da aiyukan cigaba da suka hada da hanyoyin, kiwon lafiya, tsaro, Ilimi, harkokin noma, kiwo da dai sauransu hakan nema yasa aka samu wanzuwar zaman lafiya a fadin jahar baki Daya. Kwamishinan ya Kuma kirayi matasa da mata musammanma wa

Rundunan Yan sandan Najeriya ta taimakawa Jami an Yan sanda 16 da hatsarin mota ya ritsa dasu a tsakanin Kano da Zariya.

Image
  Rundunan Yan sandan Najeriya ta taimakawa iyalen dama Jami an Yan sanda da suka gamu da tsarin mota akan hanyarsu ta dawowa daga zaben gwamna da akayi a jahar Edo biyo bayan da suka gudanar da aiyukan na musamman a lokacin Zabe. Hatsarin dai ya ritsa da Jami an Yan sanda 16 Wanda hakan yayi sanadiyar mutuwar 5 daga cikinsu goma Sha Daya Kuma sun kwanta a asibiti Wanda kawo yanzu an Sami 8 daga cikin sai dai Jami an uku suna cigaba da karban Magani a asibiti. Hatsarin dai ya farune akan tagwayen hanya da suka tashi daga Zariya zuwa Kano. Mai Hulda da jama a na rundunan Yan sandan na kasa  ACP Oumuyiwa Adejobi ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar a Abuja. Sanarwan tace biyo bayan aukuwar lamarinne sai Babban sifeton Yan sandan Najeriya Kayode Adeolu Egbetokun ya taimaka da kudade ga iyalen Yan sanda 16 da hatsarin ya risa dasu ga wadanda suka rasa rayuka wato Jami ai 5 kowanensu an baiwa iyalensa nera Milyon goma, sai Kuma wadanda har yanzu suna kwauce a asibiti a baiwa kowan

Nigeria Customs sold fuel at 630 per litre, in Adamawa.

Image
  Adewale Adeniyi who is the comptroller general of Customs has flagged off the auction sales of the premium motor spirit ( P M S ) in YOla , he said that the seized products were being taken out of the country through the border towns in ADAMAWA STATE. According to him , he said that the PMS was disposed at the price of N630 per liters  The head of Enforcement, investigation and inspection,DCG Olaniyi Alajegun, represented the custom boss   he noted,  they are here  to provide an update on the progress of Operation Whirlwind's efforts in  combating fuel smuggling across Nigeria's borders.  He Stressed  in his  maiden address on the operation of the Petroleum Products Anti-Smuggling Team code-named Operation Whirlwind; reported significant seizures of Premium Motor Spirit (PMS totalling 150,950 litters valued at N105.965.391.  "I am pleased to inform you the since then, our efforts have intensified, yielding further results across multiple border regions of the country&quo

Wasu da ake zargi da aikata laifuka sun shiga komar Yan sanda a jahar Adamawa.

Image
  A kokarinta na inganta tsaro da Kuma dakile aiyukan ta addanci a fadin jahar Adamawa rundunan Yan sandan jahar Adamawa yanzu haka tana tsare da wasu matasa hudu da ake zargin da addabar anguwar Jambutu dake cikin karamar hukumar yola ta arewa dake jahar Adamawa. Anyi nasaran kama wadanda ake zargine a mahadar  Geriyo  da misalin karfe 2:00 am wato da dare Kuma an kama su da makamai masu hatsari da suka hada da wukake harma da tabar wiwi da dai dai sauransu. Kakakin rundunan yan sanda jahar Adamawa SL Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Hakan na zuwane bayan koke koke da ake samu nayin fashi da makamai da sace sace da ake samu a cikin Al ummar yankin  Kuma a yanzu haka wadanda ake zargin suna hanun Yan sanda domin cigaba da bincike. A sanarwan anjiyo kwamishinan Yan sanda jahar Adamawa Dankwambo Morris ya tabbatar da cewa rundunan a shirye take ta cigaba da kare rayuka dama dukiyoyin harma da inga

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta gabatar da ma aurata biyu gaban kotu bisa zarginsu da cin zarafin yara.

Image
  Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta kama tare da gabatar da wasu ma aurata gaban kotu bisa zarginsu da cin zarafin yara kananan. Ma auratan Wanda suka hada da  Fatima Abubakar yar shekaru 28 da haifuwa tare da mijinta Abubakar Yuguda wadanda ke zaune a anguwar Sanda makam B dake cikin karamar hukumar Yola ta kudu wadanda ake zarginsu da cin zarafin yara kanana dake karkashinsu. Kakakin rundunan yan sanda jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Yola. Wadanda aka ci zarafinsu dai sun hada da Hapsat Abubakar yar shekaru 2 da haifuwa da Usman Abubakar Dan shekaru 4 da haifuwa Wanda Kuma yadukonsu ce ta shiga gasa musu Aya a hanu kafin daga bisani Jami an Yan sanda suka cetosu. An samu nasaran kama wadanda ake zargine biyo bayan rahoton da makwamtansu suka kawo Wanda Kuma hakan yasa aka cigaban da bincike dangane da lamarin. Tunin dai wadanda ake zargin suka amsa lafinsu hakan yasa aka gabatar dasu gaban kotun majistare 2 dak

A nemi da gwamnatin tarayya ta Samar da hukumar da zata sanya ido kan harkokin aiyukan kwale kwale a fadin Najeriya.

Image
  An bukaci gwamnatin tarayya da ta Samar da hukumar da zata sanya ido kan harkokin masu amfani da kwale kwale a fadin Najeriya domin magance yawan hadura kwale kwale da ake samu a wasu sassan Najeriya. Sarkin ruwan Geriyo a jahar Adamawa Alhaji AbdulRazak Abubakar me yayi wannan kira a zantawarsa da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. .Alhajiya AbdulRazak Abubakar yace Samar da hukumar zai taimaka matuka duba da irin yawan hadura da ake samu Wanda yake sanadiyar rasa rayuka da dama saboda haka ya kamata gwamnatin ta dauki dukkanin matakai da suka dace domin domin dakile matsalar. Abubakar ya kuma ja hankalin masu yin amfani da kwale kwalen da su kaucewa akata ganganci domin acewarsa akasari lamarin na aukuwane sakamokon aikata Yanganci. Saboda haka nema ya shawarcesu da su daina diban kaya ko fasinjoji fiye da kima saboda diban kaya daidai wadaida zaitaimaka wajen rage yawan hatsarin kwale kwale. Sarkin ruwan ya Kuma jajantawa iyalen wadanda suka rasa rayukansu sakamo