Posts

Hukumar kare haddura ta tarayya ta kudiri aniyar inganta aiyukan matuka matocin kasuwa a fadin jahar Adamawa.

Image
  Sabon Kwamandan hukumar kare haddura ta   tarayya a jahar Adamawa C C Yahaya Sabo Adikwu ya baiyana cewa ahirinsa shine Samar da tsari da zaitaimaka wajen inganta harkokin tuki domin kaucewa yawan samu cinkoso ababen hawa a fadin jahar.  Ya baiyana cewa da farko zai gabatar da sabon tsari kan tukin motocin kasuwa ta Samar musu da kaya bai Daya Wanda hakan zai basu damar gane duk wata kamfanin sifiri. Ya kara da cewa zasu gabatar da wayar da Kai da horo ha matukan motocin kasuwanci domin kautata aiyukansu dama fasinjojinsu. A cewarsa dai Yana so ya inganta harkokin tuki a fadin jahar dama inganta aiyukansu yadda ya kamata.tare da mutunta fasinjojinsu dama nuna da a a tsakanin Al umma  Kwamandan yace a lokacin gangamin imba months da zasu na wayar da Kai a tashoshin motoci zasu hada Kai da hukamar NDLEA domin  gwajin miyagun kwayoyi Kuma duk direban da suka samu Yana ta ammali da miyagun kwayoyi zasu turasu waje da za sauya masa tunaninsa domin rage yawan hadura a kan hanyoyin. Ya kira

Mazauna gidan yari 42 sun samu afuwa a yayinda aka nada belin 25 a jahar Adamawa.

Image
  Kwamitin kan gidan yari a jahar Adamawa Wanda shugabar Alkalain jahar Adamawa maisharya Hafsat Abdulrahman ke jagoranta ya sallami mazauna gidan yari 42  tare da bada belin mutane 25 da Kuma yankewa mutane 37 hukunci a gidan yarin Yolde Pate dake Yola. Cikin mazauna gidan yari 182 da suke jiran shariya wadanda aka ganatarwa kwamitin an sallami mutane 32 tare da yankewa mutane 37 hukunci. An Kuma sake sallaman mutane 10 daga cikin wadanda aka yankewa hukunci. Wasu daga cikin wadanda aka sallama an sallamesune biyo bayan yadda laifukansu basu taka Kara sun karyaba. Kwamitin ya dauki matakin haka saboda rage cinkoso a gidajen yari dake fadin jahar. Mazauna gidan yari 800 ne dai ake bukatar zamansu amman yanzu haka mazauna gidan yarin sunkai 886. A cikinsu akwai 665 suna jiran shariya a yayinda 185 an yanke musu hukunci da Kuma 10 na jiran hukucin Rai da Rai sai Kuma 16 na fuskantar hukuncin kisa. Kwamitin yace anyi rijistan kasa kasai da yawa wandan da kwamitin zaiyi la akari da su amma

Civil Defence in Adamawa Promise to tackle any criminal activities in the state.

Image
  In a effort to  decisive move to curb vandalism and other criminal activities in Adamawa State, Commandant ID Bande of the Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) has made the  warning to all vandals, thieves, and burglars. During a press briefing where 12 suspected vandals and other criminals involved in theft and burglary were paraded, at Command Headquarters Yola, the Commandant. Bande made it clear that Adamawa will no longer serve as a safe haven for criminals. In his statement, Commandant Bande declared that under his leadership, it will no longer be "business as usual" for vandals and scavengers in the state. He urged those engaging in such activities to either repent or relocate, emphasizing that the state will remain intolerant of criminal behavior. "Adamawa is not a place for vandals or scavengers. We are fully committed to protecting the public and state's assets and ensuring that criminal elements are brought to justice," Commandant Bande

Rundunan tsaron Civil Defence ta lashi takwabin dakile aikata laifuka a fadin jahar Adamawa.

Image
  A kokarinta na dakile aiyukan ta addanci, sace sace, dama sauran aikata laufuka. Rundunan tsaro bada kariya ga farin hula wato Civil Defence dake jahar Adamawa ta gargadi duk Mai aniyar aikata laifuka da ya nisanta kansa da aikata laifuka domin kaucewa fushin rundunan. Kwamandan Rundunan a jahar Adamawa ID Bande ne ya bada wannan gargadi a lokacinda yake ganatarwa manema labarai mutane 12 da ake zargi da aikata laifuka a shelkwatar rundunan dake sakatariyar tarayya a Yola. Kwamandan a wata sanarwa da kakakin rundunan ta Civil Defence a jahar Adamawa DSC Amidu Nyako ya fitar ya baiyana  karara cewa rundunan bazata bari ta na gani ana aikata laifuka ba saboda haka a kaucewa duk wasu aikata laifuka. Kwamandan Bande yace karkashin shugabancinsa bazai yarda wasu suna sace saceba saboda haka duk masu gudanar da irin wannan aiyuka to su tuba domin rundunan baza ta lamunce da aikata laifuka ba. Domin a cewarsa jahar Adamawa babu maboyar masu aikata laifuka domin rundunan a shirye take ta kar

Matsalar Wutan lantarki: Daluben kwalejin fasaha na jahar Adamawa sun gudanar da zanga zangan lumana.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. Da sanyar safiyar Litinin din nan ne dai daluben kwalejin fasaha ta jahar Adamawa suka gudanar da zanga zangan lumana  a wani abunda suka kira da rashin wutan lantarki a makarantar dama matsalar rashin ruwa Wanda acewarsa sun dauki dauki tsawon makwanni biyu batare da wutan lantarki ba. Da yake yiwa manema labarai jawabi a madadin daluben Baba Lastiri ya baiyana damuwarsa dangane da rashin wutan dama ruwa tare da Kiran gwamnatin jahar Adamawa dama hukumar gudanarwan makarantar da su dauki matakan gaggawa domin magance matsalar baki Daya. A cewarsa lamarin da yasa sai daluben sun fita wajen makarantar kafin debo ruwa saboda su sun gaji da haka saboda haka ne suke bukatar hukumomi suyi dukkanin Mai yiwa domin kawo karshen matsalar baki Daya. Shima a jawabinsa shugaban kwalejin Farfesa Muhammed Tangos ya sanar da cewa kawo yanzu an shawo kan matsalar domin a cewarsa hukumar gudanarwan kwalejin suna iya kokarinsu domin ganin komai ya daidaita a kwalejin. Shuga

Protests Erupt at Yola Polytechnic over lack of Electricity and water.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola In the early hours of this morning, students at the College of Science and Technology in Yola staged a peaceful protest in response to ongoing issues with electricity and water supply. The demonstration, primarily led by hostel residents, was sparked by two weeks of persistent power outages, which have severely impacted the availability of water on campus. The protesters, Baba lastiri one of the Student expressing their frustration, called on the Adamawa State Government and the college's management to urgently address the situation. The lack of electricity has not only deprived students of drinking water but also hindered their ability to carry out basic daily activities, such as bathing. In previous instances, students have had to venture outside the school premises in search of water, but the current situation has reached a breaking point, prompting this morning's demonstration. The students are urging the authorities to take immediate action to rest

Bunkasa Noma: mata hamsin sun samu tallafi kan noma daga kamfanin Dangote a jahar Adamawa.

Image
Kamfanin Dangote dake Numan ta kaddamar da shirin tallafin Naira miliyan biyu da rabi wa mata manoma da dake ƙauyukan da ke kewaye da ita. A jawabin shi yayin bukin kaddamar wan da ya wakana a harabar kamfanin, gwamnan jahar Adamawa  Umaru Fintiri ya gode wa kamfanin da yadda ya  yunkura domin saka mata cikin shirye shiryen ya na bada tallafi. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri wanda ya samu wakilcin Komishiniyar Ma'aikatar harkokin mata  Neido Geoffrey Kofulto yace mata suna da jajircewa da sa kai a dukkan abun da aka saka su, shi yasa kamfanin Dangote ya ba su wannan dama domin tallafa musu.   Gwamnan ya shawarci matan da suyi amfani da wannan kudin ta hanyar da aka tsara su saboda a samu sakamakon da zai kara bude kofa domin wasu ƙarin matan su ma su amfana. Fintiri ya godewa sarakunan gargajiyan yankin da yadda suke baiwa Kamfanin goyon bayan tafiyar da ayyukan ta da ma sauran shirye shirye wa mutanen su. A nashi jawabi, daya daga cikin manyan jagororin kamfanin Dangote dake Numan, Ch