Posts

CP ADAMAWA YA UMURCI A GAGGAUTA FARA BINCIKE KAN ZARGIN WANI FASHI DA MAKAMI A WANI GIDA DAKE NGURORE, YOLA KUDU

Image
Daga Alhassan Haladu Yola. Kwamishinan ‘Yan Sanda na Jihar Adamawa, CP Dankombo Morris, Psc(+), ya bayar da umarnin da a gaggauta fara bincike kan wani zargin fashi da makami a Wani gida da ake cewa ta faru a gidan wani matashi mai shekaru 25, Akwarakiram Abel, mai aiki da POS, da ke Sabon Pegi a Ngurore, Karamar Hukumar Yola ta Kudu. Kakakin Rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya Sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Hakan na zuwa ne bayan korafin da iyalan matashin suka kai cewa a safiyar 21 ga Nuwamba, 2025, tsakanin karfe 3:00 na dare zuwa 4:00, wasu da ba a san su ba, dauke da makamai, suka kutsa gidan, suka farmake shi tare da kwace masa kayansa. A cewar rahoton, ‘yan fashin sun yi masa mummunan rauni da adda, abin da har ya kai ga yanke masa hannu. Kwamishinan ya tabbatar da cewa za a gudanar da bincike mai zurfi don cafke wadanda suka aikata laifin tare da tabbatar da an yi adalci ba tare da bata lokaci ba. Rundunar ta kuma...

ADAMAWA CP ORDERS IMMEDIATE INVESTIGATION INTO ALLEGED HOUSE ARMED ROBBERY IN NGURORE, YOLA SOUTH LGA

Image
By Alhassan Haladu Yola.  Commissioner of Police, Adamawa State Command, CP Dankombo Morris, has directed the Deputy Commissioner of Police in charge of the Criminal Investigation Department (CID) to immediately commence a thorough investigation into an alleged armed robbery incident involving Mr. Akwarakiram Abel, 25 years old, a POS operator residing at Sabon Pegi, Ngurore, Yola South LGA. The Directives follows a complaint received from family members that on 21st November, 2025, between hours of 3:00am to 4:00am, yet-to-be-identified men armed themselves with offensive weapons invaded the victim’s residence, attacked, and robbed him of his belongings. Most worrisome,  the assailants inflicted severe injuries on the victim using a cutlass, resulting in the amputation of his hand. The CP assured that a comprehensive investigation will be carried out to ensure the arrest of the perpetrators and to guarantee that justice is served without delay. The Command reiterates its unwa...

CP ADAMAWA RECEIVES OPERATIONAL VEHICLES FROM ADAMAWA STATE GOVERNMENT

Image
By Alhassan Haladu Yola. The proactive policing strategies of the Adamawa State Police Command have continued to receive commendable support from the Adamawa State Government, as the Commissioner of Police, *CP Dankombo Morris, psc(+),* today, 21st November 2025, received twenty-one (21) operational vehicles donated by the Adamawa State Government to the Adamawa State Police Command in support of the ongoing efforts at repositioning the crime-fighting strategy for optimal performance in the state. Police Public Relation Officer Adamawa Command SP Suleiman Yahaya Nguroje disclosed this in a statement made available to Newsmen Yola. The vehicles, Innoson IVM G6C/GRANITE Series, consisting of double-cabin pickup Hilux fitted with security gadgets, were presented to the command by His Excellency, *Rt. Hon. Ahmadu Umaru Fintiri, CON,* in furtherance of his continued support to the command’s community policing problem-oriented policing, and focused deterrence, which aim to prevent crime befo...

An shawarci manoma da kada suyi saurin sayar da kayakin da suka noma.

Image
Daga Alhassan Haladu Yola.  A yayinda ake cigaba da girbe amfani gonna an kirayi manoma da sukasance suna yin kaffa kaffa wajen sayar da amincin da suka noma domin kaucewa shiga wahala. Alhaji Usman Suleiman Pallam Kuma kwarerren ne a harkan noma shi ya bada wannan shara a zantawarsa da manema labarai a Yola a fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Usman Suleiman yace faidar gaggauta sayar da kayakin noma kadanne saboda haka bai Kamata manomi ya gaggauta sayar da kayakin da ya nomaba, ya dan Jira kadan saboda kayakin ya dan Kara farashi duba da yadda aka Samu tsadar kayakin aikin noma da tsada Lamar su taki maganin feshi da dai sauransu. Usman Suleiman Pallam ya koka da yadda manoma suka fuskanci wahala da tsadar kayakin noma, saboda haka Yana da muhimmanci  manoma su kasance suna taka tsantsan wajen sayar da amfanin gonakainsu. Dangane da ajiya kuwa, Pallam yace akwai dabaru daban daban da za ayi amfani da su wajen yin ajiya ba lallene sai anyi amfani da sanadireba wand zaiyiw...

TSARO: AN BUKACI YAN NAJERIYA SUKASANCE MASU BAIWA HUKUMOMIN TSARO HADIN KAI DA GOYON BAYA.

Image
DAGA Alhassan Haladu Yola. A yayinda Najeriya ke fuskantar kalubalen tsaro an kirayi Yan Najeriya da sukasance suna baiwa hukumomin tsaro hadin Kai da goyon baya domin ganin sun cimma burinsu na inganta tsaro a fadin Najeriya baki Daya. Kwammanda Mafarauta na kasa Kuma sarkin yakin mafarautar Adamawa Alhaji Muhammed Adamu ne yayi wannan Kira a zantawarsa da manema labarai a Yola, fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Muhammed Adamu yace baiwa hukumomin tsaro hadin Kai Yana da mutukan muhimmanci Wanda acewarsa hakan zai Karawa hukumomin tsaron kwarin gwiwa wajen gudanar da aiyukansu na tsaron kasa. Muhammed Adamu yace ya Kamata Al ummar Najeriya sukasance suna taimakawa hukumomin tsaro irinsu, rundunan sojoji, Yan sandan, civil defence, Mafarauta da dai sauransu, da wasu bayanai da zai taimaka wajen dakile aikata laifuka a fadin Najeriya. Ya Kara da cewa ta baiwa hukumomin tsaron goyon bayane za a Samu damar kawar da Bata gari a jahar tsakanin Al umma baki Daya. Saboda haka Yana da muhi...

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa, ASUU reshen Yola, ta zargi gwamnati da sakaci kan ilimin jami’a

Image
Daga Alhassan Haladu Yola. Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa, ASUU, reshen Yola, ta nuna damuwa kan abin da ta kira rashin niyyar gwamnatin tarayya wajen magance matsalolin da suka daɗe suna damun jami’o’in gwamnati. Hakan na kunhene a cikin wata sanarwa dauke da Sanya hanun Ko odinatan kunguyar ASUU dake shiyar Yola Dani Mamman  Shiyyar Yola — wadda ta haɗa da jami’o’in ADSU Mubi, BOSU Maiduguri, FUGA Gashua, MAU Yola, TSU Jalingo, UNIMAID da YSU Damaturu — ta bayyana haka yayin wani taron manema labarai ranar Litinin. ASUU ta ce gwamnati na nuna rashin gaskiya da ƙara sakaci a tattaunawar da ake yi kan yarjejeniyarsu, duk da cewa ƙungiyar ta dakatar da yajin-aikin gargadi ne domin ba wa tattaunawa dama, bayan roƙon dalibai, iyaye da masu ruwa da tsaki. Kungiyar ta ce duk da cewa ta yi wa gwamnati wata guda don kammala yarjejeniyar, kwanaki biyu kacal bayan janye yajin aiki, ya bayyana cewa gwamnati ba ta da niyyar cin gajiyar damar. ASUU ta yi zargin cewa gwamnati tana kallon ili...

ASUU Yola Zone Raises Alarm Over Government’s Handling of University Education, Renegotiation Process

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Yola Zone of the Academic Staff Union of Universities (ASUU) has expressed deep concern over what it described as the Federal Government’s lack of commitment to resolving lingering issues affecting public universities in the country. This Contain in a statement signed by ASUU Zonal  Coordinator Yola Dani Mamman made available to Newsmen in Yola. The zone, which comprises Adamawa State University (ADSU) Mubi, Borno State University (BOSU), Federal University Gashua (FUGA), Modibbo Adama University (MAU) Yola, Taraba State University (TSU) Jalingo, University of Maiduguri (UNIMAID), and Yobe State University (YSU) Damaturu, stated this during a press conference on Monday. Addressing journalists, the union accused the government of showing “disappointment, insincerity, and growing disregard” toward public university education and the ongoing renegotiation of its agreements with ASUU. ASUU recalled that at the emergency National Executive Council (NEC) meet...