Babban sifeton Najeriya ya nuna alhinsa dangane da mutuwar wata aluya a lagos

Babban sifeton yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba ya nuna alhininsa da takaicinsa dangane da mutuwar wata lauya mai suna Omobonle Raheem wanda ake zargin yan sanda ne suka yi sanadiyar mutywarta sakamokon harbinta da akayi a jahar Lagos. Babban sifeton ya baiyana haka ne a wata sanarwa dauke da sanya hanun kakakin runduna yan sandan na kasa CSP Olumuyiwa Adejobi. Babba sifeton ya baiyana lamarin a matsayin abin takacine kuma za and gudanar da bincike dangane da lamarin. Ya kuma jajantawa iyalen marigayiyar da ma abokan arziki dangane da mutuwar lauyar.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie