Posts

MUYAN ta rarrabawa marassa lafiya kayakin abinci a jahar Adamawa.

Image
Daga Alhassan Haladu Yola  Kungiyar matasa musulmai a Najeriya MUYAN Shiyar jahar Adamawa ta ziyarci Babban asibintin kwararru dake Yola domin taimaka musu da kayakin abinci a Wani mataki na Samun Lada dama tsira ranan gobe kiyama. Ko odinatan rarraba kayakin Abdullahi Njidda Damare ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai Jin kadan bayan  rarrabawa marassa lafiya kayakin Abdullahi Damare yace dalilin na kawo ziyara asibintin domin taimakawa marassa lafiya dai shine ganin yadda aka shiga kwanaki goma na karshen watan Ramadan Wanda a cewarsa kwanaki ne da suke da muhimmanci ga Al umma musulmai domin ana rubanya Lada aiyuka Alheri a wannan kwanaki goma. Njidda Damare ya Kara da cewa zasu fadada aiyukansu zuwa wasu wurare daban daban da suka hada da gidajen yari, masallatai da dai sauransu. Njidda ya Kuma baiyana cewa zasu fadada aiyukansu zuwa gidajen yari, masallatai dai sauransu domin ganin mutane da dama sun Samu Buda baki yadda ya Kamata. Kungiyar ta MUYAN ta Kuma s...

MUYAN Distributed food items to the patients in Adamawa.

Image
By Alhassan Haladu Yola.  The Muslim Youth Association  in Nigeria (MUYAN), Adamawa State Chapter, visited the Specialist Hospital in Yola to support patients with food items as part of an effort to earn rewards and salvation on the Day of Judgment. The coordinator in charge of distributing the items, Abdullahi Njidda Damare, disclosed this while speaking to journalists shortly after the items were distributed to patients. Abdullahi Damare said the reason for visiting the hospital to assist patients was because the last ten days of the month of Ramadan had begun.  According to him, these days are very significant for the Muslim community because good deeds performed during this period carry multiplied rewards. Damare added that the MUYAN plans to expand its activities to other places including prisons, mosques, and other locations. He further explained that they intend to extend their efforts to prisons and mosques to ensure that more people receive proper meals for break...

MAUTH Yola Records Sixth Successful Separation of Conjoined Twins

Image
By Alhassan Haladu Yola  The Modibbo Adama University Teaching Hospital, Yola, has recorded another sixth medical surgery with the successful separation of conjoined twins. The complex surgical procedure, carried out by a team of specialists, marks the sixth successful operation of its kind at the hospital. The conjoined twins, who were born attached at the abdomen, underwent a successful three-hour separation surgery performed by a thirty-five-member medical team at the Modibbo Adama University Teaching Hospital, Yola. Head of the surgical team and former Chief Medical Director of the hospital, Professor Auwal Abubakar, said the twins were brought to the hospital from Bali Local Government Area of Taraba State after complications were discovered at birth. Professor Abubakar explained that the babies were kept under close medical observation and detailed research for several months before doctors decided to proceed with the separation surgery. According to him, the availability of ...

AN BUKACI AL UMMA MUSULMAI DA SUYI AMFANIN DA KWANAKI GOMA NA KARSHEN RAMADAN WAJEN YIN ADU O I SAMAR DA ZAMAN LAFIYA.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. A yayinda aka shiga kwanaki goma na karshen watan Azumin Ramadan am kirayi Al umma musulmai a fadin Najeriya da su Kara himma wajen yin ibada da Kuma yiwa kasa da shuwagabanin adu o I domin Samar da zaman lafiya da ma cigaban kasa baki Daya. Shugaban majalisar harkokin addinin musulunci a jahar Adamawa Mallam  Gambo Jika ne yayi wannan Kira a zantawarsa da manema labarai a Yola. Mallam Gambo Jika yace kwanaki goma na karshen Ramadan suna da matukan muhimmanci ga Al umma musulmai don haka ya Kamata Al umma musulmai sukasance masu rubbaiya ibadansu da Adu o I domin neman taimakon Allah madaukakin sarki wajen kawo dukkanin kalu balen tsaro dama tsadar rayuwa a fadin Najeriya baki Daya. Gambo Jika ya kirayi malamai musammanma masu gudanar da tafsirin Azumin watan Ramadan da su fadakar da muhimmanci zaman lafiya da Adu o I da hadin Kai domin Samun cigaba. Gambo ya Kara da cewa akwai bukatan Al umma musulmai musammanma masu hanu da shuni sukasance suna t...

Adamawa Muslim Council Vows to promote Peace and unity.

Image
  By Alhassan  Haladu Yola. As Muslims enter the last ten days of the holy month of Ramadan, a call has been made to the Muslim community across Nigeria to increase their devotion in worship and offer prayers for the country and its leaders for the sake of peace and national development. The Chairman of the  Muslim Council Adamawa State , Alhaji Gambo Jika, made the call while speaking with journalists in Yola. Alhaji Gambo Jika stated that the last ten days of Ramadan are very significant for Muslims; therefore, they should intensify their acts of worship and prayers, seeking the help of Almighty Allah to address the security challenges and the high cost of living being experienced across Nigeria. He also urged Islamic scholars, especially those conducting Ramadan Tafsir sessions, to educate people on the importance of peace, unity, and prayers for the progress of the nation. Gambo Jika further said that there is a need for Muslims, particularly the wealthy, to assist th...

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta fara tantance masu aniyar shiga Yan sanda.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta fara tantance masu aniyar shiga aikin Yan sandan wadanda ake kokarin diba a kwanan Nan, an fara gudanar da tantancewar ne a makarantar yaran Yan sanda dake barikin Yan sanda a karewa dake  cikin garin Jimeta. Hakan na kunshene a cikin wata sanarwa da kakakin Rundunan Yan sanda jahar SP Suleiman Yahaya Nguroje, ya wallafa a ahafinsa na sada zumunta. Sanarwan ta baiyana cewa shugaban sashin diban Yan sandan DCP Musa Bulus tare da shugaban tawagan Hukumar kula da harkokin Yan sanda Alhaji Bappai Abdullahi Suleiman da suke yiwa jami an da zasu gudanar da tantancewar    jawabi sun kirayesu da su gudanar da aiyukansu bilhakki da gaskiya domin ganin an tantancesu cikin tsanaki ba tare da wata matsalaba. Sanarwan tana mai sanar da wadanda ke Neman aikin Yan sanda da cewa ana gudanar da tantancewar ne kyauta tare da gargadin kaucewa duk abinda zai Karya doka domin tantancea ya gudana cikin lumana.

TETFund Director Commends MAUTH Doctors Over Successful Separation of Conjoined Twins

Image
By Lado Salisu M Garba  Yola. The Director of Research and Development Centre of Excellence of the Tertiary Education Trust Fund (TETFund), Dr. Salihu Bakari Girei, has commended the team of surgeons at the Paediatrics Centre of the Modibbo Adama University Teaching Hospital (MAUTH), Yola, for successfully carrying out a complex surgery to separate conjoined twins. Dr. Girei who represented the Executive Secretary of TETFUND Mr Sunny Echono, gave the commendation on Monday while visiting the centre to inspect ongoing projects funded by TETFund at the hospital in Yola. Speaking shortly after witnessing the surgery, Dr. Girei said the establishment and funding of the Centre of Excellence by TETFund was aimed at ensuring that Nigerians receive quality medical care within the country, without the need to travel abroad for specialised treatment. He explained that the intervention was also designed to restore public confidence in Nigeria’s healthcare system and strengthen the capacity of...