Posts

A yayinda aka fuskanci Babban zaɓen shekara ta 2027 an kirayi matasa da mata da su tabbata sun mallaki katin zabe.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. Domin an dama da su a harkokin Siyasa an kirayi matasa da mata da su tabbata sunje suyi rijistan katin zabe, ga wadanda sukayi rijista kuwa su tabbatar sun karbi katin zabe su Wanda hakan ne zai basu damar zaban shuwagabanin da suke so a lokacin Babban zaɓen shekara ta 2027. Mrs Comford Ibrahim Wanda itace Ko odinatan mata a siyasa wato women in politics dake Yan kin arewa masau gabasa ita tayi wannan Kira a zantawarta da manema labarai a Yola. Mrs Comford Ibrahim tace mata da matasa sune suke da Kaso Mafi tsoka a kada kuri a don haka ta jaddada kiranta ga mata da matasa da kada suyi kasa a gwiwa wajen yin rijistan katin zabe domin da katin ne za su zabi Wanda zai cire musu kitse a wuta. Mrs Comford ta Kuma shawarci mata da matasan da kada wasu su rudesu ranan zabe da abinda ba zai magance musu matsalar suba su tabbata sun zabi shugaban da zai kare musu martanarsu dama sama musu aikinyi. A cewar Mrs Comford dai mata da matasa sun gaji da gafara sa ba su...

Women, Youths Urged to Register, Collect PVCs Ahead of 2027 General Elections

Image
By Alhassan Jakadu Yola. Women and youths have been urged to ensure they go out to register for their voter cards, while those who have already registered are encouraged to collect their Permanent Voter Cards (PVCs). This, they say, will give them the opportunity to elect leaders of their choice in the 2027 general elections. Mrs. Comford Ibrahim, the Women in Politics Coordinator for the North-East region, made this call during an interview with journalists in Yola. She stated that women and youths make up the largest proportion of voters and therefore emphasized the need for them to actively participate in the voter registration process. According to her, it is only through the voter card that they can elect leaders who will address their challenges and improve their living conditions. Mrs. Ibrahim also advised women and youths not to allow themselves to be misled on election day with promises or inducements that will not solve their problems. She urged them to vote for credible lead...

MAJALISAR ADDININ MISULUNCI A JAHAR ADAMAWA TA JAJINTAWA WADANDA HARIN GARIN GUYAKU YA SHAFA A KARAMAR HUKUMAR GOMBI.

Image
Daga Alhassan Haladu Yola.  Majalisar harkokin addinin musulunci a jahar Adamawa da Mika ya aziyarta da jajenta ga wadanda harin Yan bindiga ya shafa a garin Guyaku dake cikin karamar Hukumar Gombi a jahar Adamawa. Shugaban majalisar harkokin addinin musulunci a jahar Adamawa, Mallam Gambo Jika ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai a Yola. Mallam Gambo Jika yayi Allah Wadai da Kai wannan hari inda ya baiyana shi da abin takaici ne tare da yin Adu ar Allah ma daukakin sarki ya kawo karshen matsalar baki Daya. Mallam Gambo ya Mika ta azuyarsa ga iyalen wadanda suka rasa Yan uwansu da sarkin Gombi Kumu 1 na Gombi Agrey Bechor Ali da Kuma Alhaji Usman Ibrahim sarkin fada Guyaku, da ma daukacin Al ummar karamar Hukumar Gombi,  bis wannan lanari da ya faru. Ya Kuma Yi Adu ar Allah ya baiwa wadanda suka jikkata lafiya, Allah ya sa a gano wadanda suka Bata. Ya Kuma kirayi hukumomin tsaro da su Kara kaimi wajen daukan matakai magance matsalar tsaro a fadin jahar dama kasa b...

Islamic Affairs Council Condemns Guyaku Attack, Extends Condolences to Victims in Gombi

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Islamic Affairs Council in Adamawa State has expressed deep condolences and sympathy to those affected by the bandits’ attack in Guyaku town, located in Gombi Local Government Area of Adamawa State. The Chairman of the Islamic Affairs Council in Adamawa State, Mallam Gambo Jika, made this known while speaking to journalists in Yola. Mallam Gambo Jika strongly condemned the attack, describing it as unfortunate and tragic. He prayed to Almighty Allah to bring a complete end to the ongoing security crisis affecting communities. He extended his heartfelt condolences to the families of those who lost their loved ones, as well as to the District Head of Gombi, Kumu I of Gombi, Agrey Bechor Ali, Alhaji Usman Ibrahim, the Village Head of Guyaku, and the entire people of Gombi Local Government Area over the sad incident. He also prayed for the quick recovery of those injured and asked Allah to expose and bring to justice those responsible for the attack. Furthermore...

ADAMAWA STATE GIVERNMENT. AND FRSC VOWS TO REDUCING ROAD TRAFFIC CRASHES ACROSS THE STATE.

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Sector Commander, Federal Road Safety Corps (FRSC), Adamawa State Command, Corps Commander Ibrahim A. Sadiq, paid an official visit to His Excellency, the Executive Governor of Adamawa State, Rt. Hon. Ahmad Umar Fintiri, CON, , at the Government House, Yola. The purpose of the visit was to strengthen existing collaboration between the Adamawa State Government and the FRSC in the area of road safety management, traffic control, and reduction of road traffic crashes across the State. Public Relation Office FRSC Comammand Adamawa State SRC, A H Tukur discloused this in a statement made available to Newsmen in Yola. During the visit, the Sector Commander expressed appreciation to His Excellency for his continued support to the FRSC Adamawa State Command, particularly in the areas of logistics, operational support, and policy backing which have significantly enhanced the Command’s effectiveness. Corps Commander Ibrahim A. Sadiq also briefed the Governor on the a...

Adamawa State Government Inaugurates Committee for Employment of 5,000 Teachers

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Adamawa State Government has officially inaugurated a committee tasked with overseeing the recruitment of 5,000 teachers across the state. The inauguration ceremony took place at the Ministry of Education and Human Capital Development Conference Hall and was presided over by the Honourable Commissioner, Comrade Umar Garba Pella PhD. The Executive Chairman of the Post Primary Schools Management Board (PPSMB) was among the key officials in attendance at the event. The committee comprises representatives from major government bodies, including the State Ministry of Education and Human Capital Development, the Post Primary Schools Management Board, the State Universal Basic Education Board (SUBEB), NUT, the Civil Service Commission, and the Office of the Head of Service, among others. It will be chaired by the Permanent Secretary of the Ministry of Education and Human Capital Development, Hajia Aisha Abubakar Umar, and co-chaired by the Acting Executive Secreta...

Kungiyar Yusura Tasha Alwashin inganta rayuwar matasa a jahar Adamawa.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. A Wani mataki na inganta rayuwar matasa kungiyar Yusura da ya hada mata musulmai da matasa a Najeriya ta dukufa wajen cero matasa daga dukkanin abinda za bata rayuwarsu da mutincinsu da dai sauransu. Amiran Kungiyar Yusura na mara Musulami da matasa a Najeriya Shiyar Jahar Adamawa Hajiya Maryam Rufa I ce ta baiyana haka a zantawarta da menema labarai a Yola. Hajiya Maryam Rufa a I tace matasa sune kashin bayan kowace Al umma a fadin duniya saboda haka Bai Kamata ayi sakaci da kula da suba, kamata yayi a Kara kaimi wajen kula da rayuwarsu a Koda yaushe domin karesu daga shiga dabi u da Basu daceba. Hajiya Maryam ta Kuma baiyana cewa kungiyar su ta Yusura da dukufa ka in da na in domin ganin matasa sun zama jakadu na gari a tsakanin Al umma domin wanzar da zaman lafiya mai daurewa. Hajiya ta ce matasa sune kashin bayan kowace Al umma a fadin duniya, saboda haka nema kungiyarsu take shirya gangami a Koda yaushe domin wayarwa matasa Kai dangane da yadda zas...