Posts

MAJALISAR ADDININ MUSULUNCIN JAHAR ADAMAWA TA YANTA MUTUM SHIDA DAGA GIDAJEN YARI A JAHAR ADAMAWA.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. Majalisar Addinin Musulunci a jahar Adamawa ta yanta mazauna gidan yari shida tare da taimakawa da kayakin abinci was gidajen yarin uku dake cikin kananan hukumomi Yola ta arewa Yola ta kudu dake jahar Adamawa. Majalisar ta yanta mazauna gidan yarin ne a zyara da ta Kai a gidajen yarin Jimeta dake karamar Hukumar Yola ta arewa, sai na Youlde Pate, da na Yola wadanda ke karamar Hukumar Yola ta kudu a jahar Adamawa. Da yake yiwa mazauna gidan yarin jawabi shugaban majalisar Addinin musulunci Kuma shine ya jagoranci tawagan majalisar domin Kai ziyaran Mallam Gambo Jika yace sun kasance a gidajen yarin ne duba da yadda ake cikin kwanaki goma na karshen Ramadan Wanda a lokacin ne ake rubaiyya ibadu da Kuma aikata Alheri. Saboda haka ne ma suka ga ya dace su kawo ziyara gidajen yarin tare da taimakawa da kayakin abinci, dama yanta wasu da cikin mazauna gidajen yarin. Mallam Gambo ya Kuma shawarci mazauna gidajen yarin da sukasance masu canja halayensu da Kuma...

Muslim Council has released six prison inmates in Adamawa State.”

Image
  By Alhassan Haladu Yola. The Muslims Council  Adamawa State has secured the release of six inmates and also provided food items to inmates in three correctional facilities located in Yola North and Yola South Local Government Areas of Adamawa State. The council facilitated the release during a visit to the correctional facilities in Jimeta, located in Yola North Local Government Area, as well as Yolde Pate and Yola correctional centres, which are located in Yola South Local Government Area of the state. While addressing the inmates, the Chairman of the Muslim Council, Mallam Gambo Jika, who led the delegation on the visit, said they decided to visit the correctional centres because the period falls within the last ten days of Ramadan, which is a time when acts of worship and charity are highly encouraged. He said that was why they deemed it appropriate to visit the prisons, provide food assistance, and also help secure the release of some inmates. Mallam Gambo also advised t...

Shugaban UBRBDA ya baiyana aninyarsa na faddada ban ruwa a Geriyo domin Samar da wadaceccen abinci. a jahar Adamawa.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola. Manajan Darakta kuma Babban Jami’in Gudanarwa na Upper Benue River Basin Development Authority (UBRBDA), Amb. Dr. Mahmud Sanusi Mohammed, ya jagoranci mambobin kungiyar wakilain kafafen yada labarai dake Yola a  Jihar Adamawa zuwa rangadin duba aikin ban-ruwa na Lake Geriyo Irrigation Project da ke Yola. Ziyarar ta bai wa ‘yan jarida damar ganin matakin shirye-shiryen da aka kammala domin fara kakar noman rani ta shekarar 2025/2026, bayan wasu muhimman gyare-gyare da ayyukan fasaha da Hukumar ta aiwatar domin inganta tsarin ban-ruwan. Da yake jawabi ga manema labarai yayin rangadin, Dr. Mahmud Sanusi Mohammed ya jaddada muhimmancin noman ban-ruwa wajen tabbatar da wadatar abinci a Najeriya. Ya bayyana cewa ayyukan da ake gudanarwa a Geriyo suna daidai da manufofin gwamnatin tarayya karkashin Renewed Hope Agenda na Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na karfafa Samar da abinci da bunkasa noma a kasa. A cewarsa, Hukumar ta gudanar da aikin cire laka da...

MUYAN ta rarrabawa marassa lafiya kayakin abinci a jahar Adamawa.

Image
Daga Alhassan Haladu Yola  Kungiyar matasa musulmai a Najeriya MUYAN Shiyar jahar Adamawa ta ziyarci Babban asibintin kwararru dake Yola domin taimaka musu da kayakin abinci a Wani mataki na Samun Lada dama tsira ranan gobe kiyama. Ko odinatan rarraba kayakin Abdullahi Njidda Damare ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai Jin kadan bayan  rarrabawa marassa lafiya kayakin Abdullahi Damare yace dalilin na kawo ziyara asibintin domin taimakawa marassa lafiya dai shine ganin yadda aka shiga kwanaki goma na karshen watan Ramadan Wanda a cewarsa kwanaki ne da suke da muhimmanci ga Al umma musulmai domin ana rubanya Lada aiyuka Alheri a wannan kwanaki goma. Njidda Damare ya Kara da cewa zasu fadada aiyukansu zuwa wasu wurare daban daban da suka hada da gidajen yari, masallatai da dai sauransu. Njidda ya Kuma baiyana cewa zasu fadada aiyukansu zuwa gidajen yari, masallatai dai sauransu domin ganin mutane da dama sun Samu Buda baki yadda ya Kamata. Kungiyar ta MUYAN ta Kuma s...

MUYAN Distributed food items to the patients in Adamawa.

Image
By Alhassan Haladu Yola.  The Muslim Youth Association  in Nigeria (MUYAN), Adamawa State Chapter, visited the Specialist Hospital in Yola to support patients with food items as part of an effort to earn rewards and salvation on the Day of Judgment. The coordinator in charge of distributing the items, Abdullahi Njidda Damare, disclosed this while speaking to journalists shortly after the items were distributed to patients. Abdullahi Damare said the reason for visiting the hospital to assist patients was because the last ten days of the month of Ramadan had begun.  According to him, these days are very significant for the Muslim community because good deeds performed during this period carry multiplied rewards. Damare added that the MUYAN plans to expand its activities to other places including prisons, mosques, and other locations. He further explained that they intend to extend their efforts to prisons and mosques to ensure that more people receive proper meals for break...

MAUTH Yola Records Sixth Successful Separation of Conjoined Twins

Image
By Alhassan Haladu Yola  The Modibbo Adama University Teaching Hospital, Yola, has recorded another sixth medical surgery with the successful separation of conjoined twins. The complex surgical procedure, carried out by a team of specialists, marks the sixth successful operation of its kind at the hospital. The conjoined twins, who were born attached at the abdomen, underwent a successful three-hour separation surgery performed by a thirty-five-member medical team at the Modibbo Adama University Teaching Hospital, Yola. Head of the surgical team and former Chief Medical Director of the hospital, Professor Auwal Abubakar, said the twins were brought to the hospital from Bali Local Government Area of Taraba State after complications were discovered at birth. Professor Abubakar explained that the babies were kept under close medical observation and detailed research for several months before doctors decided to proceed with the separation surgery. According to him, the availability of ...

AN BUKACI AL UMMA MUSULMAI DA SUYI AMFANIN DA KWANAKI GOMA NA KARSHEN RAMADAN WAJEN YIN ADU O I SAMAR DA ZAMAN LAFIYA.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. A yayinda aka shiga kwanaki goma na karshen watan Azumin Ramadan am kirayi Al umma musulmai a fadin Najeriya da su Kara himma wajen yin ibada da Kuma yiwa kasa da shuwagabanin adu o I domin Samar da zaman lafiya da ma cigaban kasa baki Daya. Shugaban majalisar harkokin addinin musulunci a jahar Adamawa Mallam  Gambo Jika ne yayi wannan Kira a zantawarsa da manema labarai a Yola. Mallam Gambo Jika yace kwanaki goma na karshen Ramadan suna da matukan muhimmanci ga Al umma musulmai don haka ya Kamata Al umma musulmai sukasance masu rubbaiya ibadansu da Adu o I domin neman taimakon Allah madaukakin sarki wajen kawo dukkanin kalu balen tsaro dama tsadar rayuwa a fadin Najeriya baki Daya. Gambo Jika ya kirayi malamai musammanma masu gudanar da tafsirin Azumin watan Ramadan da su fadakar da muhimmanci zaman lafiya da Adu o I da hadin Kai domin Samun cigaba. Gambo ya Kara da cewa akwai bukatan Al umma musulmai musammanma masu hanu da shuni sukasance suna t...