Shuhaban kwamitin amintattun kungiyar IPMAN ya taya Alhaji Aminu Abdulkadir Muranan samun sarautar gargajiya.

Shugaban kwamitin amintattu na kungiyar dillalain mai fetir mai zaman kanta ta kasa IPMAN Alhaji Babakano Jada ya taya Alhaji Aminu Abdulkadir murnan samun mukamin saratar Walin Adamawa wanda mai martaba Lamidon Adamawa Dr Muhammadu Barkindo Aliyu Mustafa ya Bashi wanda kuma akayi bikin nadin sarautar a ranan asabat din da tagabata. Alhaji Baba kano Jada yayi adu ar Allah madaukakin sarki ya taya riko ya kuma kare tare da sanya albarka. Ya kuma tabbatar masa da cewa a shirye suke su bashi hadin kai da goyon baya domin ganin ya samu nasaran gudanar da aiyukan cigaban masarautar Fombina. Dama jahar baki days.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie