A zabi Binani wakili Boya.

Zababben dan majalisar wakilain tarayyar Najeriya a mazabar Fufore Song Alhaji Aliyu Wakili Boya kuma sarkin matasan Adamawa yana mai kiran daukacin Al ummar jahar Adamawa da su fito ranan zabe su zabi Hajiya Aishatu Dahiru Binani a matsayin gwamna karkashin Jam iya A P C domin bata damar gudanar da aiyukan cigaban jahar baki daya. Wakili Boya yace yana mai kiran Jama a da su fito kànsu da kwarkwatarsu domin zaban Binani wanda tana iya kakarinta wajen samarwa matasa da mata aikinyi harma da koyardasu sanan o i daban daban. Saboda haka idan aka zabeta a matsayin gwamna zata samu damar bunkasa harkokin kasuwanci Wanda hakan zai taimaka wajen bunkasa tattalin arzikin jahar baki daya.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie