A zabi Binani wakili Boya.

Zababben dan majalisar wakilain tarayyar Najeriya a mazabar Fufore Song Alhaji Aliyu Wakili Boya kuma sarkin matasan Adamawa yana mai kiran daukacin Al ummar jahar Adamawa da su fito ranan zabe su zabi Hajiya Aishatu Dahiru Binani a matsayin gwamna karkashin Jam iya A P C domin bata damar gudanar da aiyukan cigaban jahar baki daya. Wakili Boya yace yana mai kiran Jama a da su fito kànsu da kwarkwatarsu domin zaban Binani wanda tana iya kakarinta wajen samarwa matasa da mata aikinyi harma da koyardasu sanan o i daban daban. Saboda haka idan aka zabeta a matsayin gwamna zata samu damar bunkasa harkokin kasuwanci Wanda hakan zai taimaka wajen bunkasa tattalin arzikin jahar baki daya.

Comments

Popular posts from this blog

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta taimakawa iyalain Jamin an yan sanda da suka gamu da ajalinsu a bakin aiki.

Police in Adamawa Arrestet 31 year for serial theft.

Jambutu got new Chairman of PCRC.