Taliban ta Kona kayakin wakoki a Afghanistan.

Kungiyar Taliban a kasar Afghanistan wanda itace ma take jagorantar gwamnatin kasar ta kona kayakin wakoki da dama wadanda kudadensu ya kai dubbain daloli.
Taliban din dai tace ta dauki matakin haka ne saboda bata tarbiya da masu wakokin keyi don haka taga bata da zabi illa ta kona kayakin wakokin. Lamarin dai ya farune a yammaci lardin Herat dake kasar ta Afghanistan.
Tun a shekara ta 2021 ne lokacinda Taliban din ta hawmilki kasar ta dakatar da aiyukan mawakan a bainan jama a . Ahmed Sarmast Jami in ne a cibiyar bunkasa harkokin waka yace wannan wani matakine na murkushe harkokin waka. Makarantu dake koyar da wakokin dai sunyi shiru a karkaahin mulkin Taliban .

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie