Gwamnatin jahar Gombe ta bada umurnin rufe dukkanin gadajen rawa dake fadin jahar.

Gwamnan jahar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya bada umurni da a gaggauta rufe dukkanin gidajen rawa dake fadain jahar.
Sakataren gwamnatin jahar Gombe Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi ne ya sanar da haka inda yace an dauki matakin hakane biyo bayan korefe korofe da jama a keyi dangane da gidajen na cewa ana samun tabarnarewar tarbiya, aikata laifi, harma da matsalar tsaro. Gwamnan ya kuma umurci rundunan tsaro bada kariya ga fararhula wato Civil Defence kakashin Operetin Hattara da su tabbatar abin wannan umurni a fadin jahar baki daya.
Gidajen rawa da suka shafa dai sun hada da Jami a gidan wanka dake mil uku akan hayar Yola,, a Gimbe, da white House Theatre, (Babban Gida), wanda yake sabon titin zuwa Yola a mil uku,sai gidan lokaci General merchant da dai sauransu.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie