Gwamnatin jahar Gombe ta lashi takwabin bunkasa harkokin kasuwanci a jahar.

Gwamnanatin jahar Gombe ta lashi takwabin ganin an bunkasa harkokin kasuwanci domin amfanar al ummar jahar baki daya. Gwamnan jahar ta Gombe Muhammed Inuwa Yahaya ne ya bauyana haka a lokacinda ya marabci tawagan kamfanin Lafarge Africa PLC.a ziyaran da suka kai masa. Tawagan karkashin jagorancin group managing darecta kamfanin Mr Lolu Alade tare da managing darectan kamfanin simitin Ashaka da dai sauransu ne suka kaiwa gwamnan ziyara. A tattaunawa da sukayi dai sun tsaida shawaran hada karfi da karfe domin hada kai da gwamnatin jahar Gombe da kamfanin siminti domin ganin an samu cigaba a fannoni daban daban a fadin jahar baki daya. Taron tattaunawar ya samu halartan sakataren gwamnatin jahar ta Gombe Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi tare da kwamishinan ciniki a jahar Barista Zubair Muhammed Umar kuma ciroman Gombe.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie