Rundunan yan sanda a jahar Adamawa tana tsare da mtane biyu bisa zarginsi da garkuwa da mutane.

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta baiyana cewa mutane biyu sun shiga Jakarta biyon zarginsu da yunkurin yin garkuwa da mutane domin neman kudin fansa. Kakakin runduna yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da aikewa manema labarai a yola. Sanarwan tace an samu nasaran kama wadanda ake zarginne biyo bayan yadda suka kira wadansu mutane biyu wato Halilu Bello da Abubakar Hammanyaro harda yi musu barazana cewa subiya milyon gima ko su akasu lahira. To sai dai hakarsu bata cimma ruwan don kuwa yanzu haka suna hanun yan sanda domin cigaba da bincike. Wadanda ake zargin dai sun hada da Abdullahi iIya dan shekara ashirin da haifuwa, da Barkindo Yahaya shi kuma shekarunsa sha Tara ne da haifuwa, dukaninsu dai mazauna garin Kojoli ne dake cikin karamar hukumar Jada a jahar Adamawa.

Comments

Popular posts from this blog

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta taimakawa iyalain Jamin an yan sanda da suka gamu da ajalinsu a bakin aiki.

Police in Adamawa Arrestet 31 year for serial theft.

Jambutu got new Chairman of PCRC.