Gobara tayi sanadiyar mutuwar mutane dari a wurin bikin daurin aure a Iraki.

Akalla mutane dari ne suka gamu da ajalinsu sakamokon daahin gobara a wurin bikin aure a yayinda mutane dari da hamsin suka jikkata a yankin arewacin Iraki. Daruruwan mutane ne dai suna gudanar da bikin aure a garin Al Hamdaniya dake arewacin kasar Iraki kwatsam sai gobara ta tashi a wurin bikin. Kawo yanzu dai ba asan dalilin tashin wutaraba . Gobaran tayi sanadiyar lalata waau sassan gine gine da ake gudanar da bikin aure. Sai dai ba a tabbatar ko lamarin ya ritsa da amarya ko Angoba duka da cewa wasu rahotannin na cewa amaryar da ango suna cikin wadanda suka mutu.kamara yadda kafafen yada labarai kasar ta Iraki suka baiyana. An dai kai watanda suka jikkata zuwa Asibiti domin yi musu jinya.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie