Majalisar wakilai kasar Amurka zata fara bincike domin tsige Joe Biden.

Majalisar wakilain kasar Amurka tace zata gudanar da bincike kan shugaban kasa Joe Biden domin lalubo hujjojin tsigeahi daga kan Mulki. Kakakin majalisar Kevin McCarthy ne ya sanar da haka inda yace bincike zai duba zargi da ake masa na yin anfani da Iko, harma da cin hanci da rashawa. Na umurci kwamitin da aka kafa dangane da binciken na majalisar wakilain da ya gudanar da binciken domin samo cikekken hujja da zai baiwa majalisar dama tumbuke shugaban daga kan kijeran shugabancin kasar ta Amurka.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie