Rundunan yan sanda a jahar Adamawa ta cika hanu da wani da ake zargi da yiwa wata daluba fyade.

Rundunan yan sanda a jahar Adamawa tace tayi nasaran cafke Dan shekara ashirin da uku Mai suna Safiyanu Abubakar dake zaune a Unguwar chamber a cikin karamar hukumar Toungo a jahar Adamawa bisa zarginsa da yiwa wata daluba fyade. Wanda ake zargin dai yayi anfani damar ne a yayinda ya ziyarci daluba inda yayi anfani da wani sanadari ta sanya mata a cikin abinsha domin ya gusar mata da hankali. Wanda ake zargi ya tabbatar da aikata laifi inda yace yayi anfani da wannan damarne wajen sanya mata abinda zai gusar mata da hankali. Tunin dai kwamishinan Yan sanda jahar Adamawa ya bada umurnin gudanar da bincike kan lamarin Kuma da zaran an kammala bincike za a gurfanar da Wanda ake zargin gaban kotu domin ya fuskanci shariya.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie