Tsadar ratuwa ad a itace mafita.

 


Daga Ibrahim Abubakar Yola.


Ina Maka Addu'a Da Fatan Gamawa Da Duniya Lafiya, Allah Ya Sada Ka Da Dukkan Alkhairan Dake Cikin Wannan Wata Na Ramadan, Allah Ya Jik'an Mahaifan Ka, Allah Ya Kara Bunkasa Samun Ka, Ya Kara Maka Daukaka, Allah Ya Maka Yadda Kake So Duniya Da Lahira Albarkacin Wannan Wata Na Ramadan, Albarkar Annabi Da Al'kur'ani, Ameeen Ya Hayyu Ya K'ayyum.Ramadan Mubaraka


Amb. Mohammed Ahmed Marafa PSLs Babban sakataren kungiyar west Africa youth Congress. ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya fitar a yola fadar gwamnatin jahar Adamawa.


Ya Kuma kirayi Yan Najeriya da suyi amfani da wannan lokaci na Azumin watan Ramadan wajen yin adu o I domin Neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen kawo karshen dukkanin kalubalen dake ciwa kasan nan tuwo a kwarya.



Ambasada Muhammed ya shawarci mawadata da sukasance masu taimakawa marassa galihu da Kuma marayu domin Neman albarkan dukiyarsu da Kuma samun nasaran a dukkanin aiyukansu.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie