An bukaci masu son shiga aikin Yan sanda da su baiyana asibintin domin gwajin lafiyarsu.

 



A yayinda ake cigaba da aikin deban Jami an yan sanda rundunan yan sanda na shiya ta uku ta sanar da cewa za a fara tattance lafiya dama gwajin zahiri  wanda za a fara daga ran 16- 30-4-2024.


Mai hulda da jama a na shiya ta uku SP Yusuf Adamu Muhammed ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola.



Kuma ana bukatan masu son shiga aikin Dan sanda daga jihohi biyu wato Taraba da Adamawa wadanda ke karkashin shiya ta uku da su baiyana da fararen Riga da gajeren wando a asibintin Yan sanda dake Yola. Bugu da Kari an bukacesu da suzo da Katin shaidar Dan kasa. Da Kuma takardan da ke dauke da bayanin lafiya harma da wasu takardu da suke da halaka da haka, ko kuma su ziyarci shafin yanan gizo https://apply.policerecruitment.gov.ng

Saboda haka mataimakin Babban sifeton yan sandan Nijeeiya dake kula da shiya ta 3 AIG Afolabi Babatola Adeniyi ya taya wadanda sukayi nasaran murna Kuma gwajin kautane.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie