An sako dalube biyu wadanda akayi garkuwa dasu daga Jami ar tarayya a jahar Taraba.

 



Daga Sani Yarima Jalingo.


Rahatanin daga jahar Taraba na cewa yanzu haka a sako daluben Jami ar tarayya dake Wukari biyu wadanda akayi garkuwa dasu na tsawon kwanaki.



Shugabar sashin yada labarain Jami ar mis Ashu Agbu ce ta sanar da haka a wata sanarwa da ta fitar, sai dai sanarwa bai baiyana ko anbiya kudin fansa ko ba abiyaba kawo yanzu daluben suna cikin koshin lafiya.




In za a iya tunawa dai a ranan kahadi da ta gabata mis Agbu ta shaidawa manema labarai ce masu garkuwa da mutanen sun nemi kudin fansa na Milyon hamsin.

Comments

Popular posts from this blog

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta taimakawa iyalain Jamin an yan sanda da suka gamu da ajalinsu a bakin aiki.

Police in Adamawa Arrestet 31 year for serial theft.

Jambutu got new Chairman of PCRC.