An sako dalube biyu wadanda akayi garkuwa dasu daga Jami ar tarayya a jahar Taraba.

 



Daga Sani Yarima Jalingo.


Rahatanin daga jahar Taraba na cewa yanzu haka a sako daluben Jami ar tarayya dake Wukari biyu wadanda akayi garkuwa dasu na tsawon kwanaki.



Shugabar sashin yada labarain Jami ar mis Ashu Agbu ce ta sanar da haka a wata sanarwa da ta fitar, sai dai sanarwa bai baiyana ko anbiya kudin fansa ko ba abiyaba kawo yanzu daluben suna cikin koshin lafiya.




In za a iya tunawa dai a ranan kahadi da ta gabata mis Agbu ta shaidawa manema labarai ce masu garkuwa da mutanen sun nemi kudin fansa na Milyon hamsin.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie