Wani Mai damfara ya shiga hanu Yan sanda a jahar Adamawa.

 




Yan Sanda a jahar Adamawa sun kama wani Dan shekaru 39 da haifuwa bisa zarginsa da damfaran mutane ta hanyar canja muryoyi daban daban da suna shi aljanune.



Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Yola.



Sanarwan ta baiyana cewa Wanda ake zargin Mai Suna Sani Mamman ya kware wajen damfaran mutane wato 419 Kuma Yana amfani da muryoyi daban daban wajen damfaran mutane.



Kawo yanzu dai rundunan tana cigaba da bincike dangane da lamarin.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie