Wani matashi da ake zargi da fashi da makami ya shiga hanun yan sanda a jahar Adamawa.

 



A cigaba da takeyi na kawo karshen aikata laifuka a jahar Adamawa. Runduna yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran cika hanu da wani mai suna Usman Muhammed Dan shekara 19 da haifuwa bisa zarginsa da fashi da makam.



Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola.



Wanda ake zargi da wani  da baikai ga shiga hanuba ana zarginsu da harin fashi da makami akan wata mata maishekaru 22 tare da kwace mata wayarta.



Kwamishinan yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya baiyana Jin dadinsa da gamsuwarsa ya Kara da cewa Babu wurin buta ga masu aikata laifuka a jahar Adamawa Kuma rundunan ta kimtsa tsaf domin dakile aiyukan bata gari a cikin jama a 



An gano adda da wayoyi a wurin Wanda ake zargin.

Comments

Popular posts from this blog

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta taimakawa iyalain Jamin an yan sanda da suka gamu da ajalinsu a bakin aiki.

Police in Adamawa Arrestet 31 year for serial theft.

Jambutu got new Chairman of PCRC.