Hadin Kai Neman ilimi shine mafita.

 



An bukaci Al umma musulmai da su maida hankali wajen Neman ilimi domin samun cigaba da Kuma kaucewa shiga zaban Allah ranan gobe kiyama.

Mallam Mukhtar Dayyib ne ya bukaci haka a hanawarsa da manema labarai a Yola.


Mallam Mukhtar Dayyib yace nema ilimi abune da yake da muhimmanci don haka ya kamata Al umma musulmai sukasance masu Neman ilimin addinin Dana zamani domin samun cigaba.


Mallam Mukhtar ya Kuma baiyana cewa rashin ilimi Yana da matukan hatsari saboda haka akwai bukatar Al umma musulmai da akoda yaushe sukasance masu Neman ilimi.


A cewarsa dai Neman ilimi wabijine ga musulmai don haka a maida hankali wajen Neman ilimi don samun cigaban addinin musulunci.


Mallam Mukhtar ya ja hankalin malamai musammanma masu wa azi da sukasance suna gudanar da wa azuzzukarsu kan yadda Al umma musulmai zasu bautawa Allah madaukakin sarki, su kaucewa duk abinda zai kawo rarrabuwar Kai a tsakanin Al umma musulmai.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie