Wasu matasa biyu sun shiga komar Yan sanda bisa zarginsa da satar mashin Mai taya uku a jahar Adamawa.

 



A kokarinta na magance matsalar sace sace rundunan yan sandan jahar Adamawa ta cika hanu da wasu matasa biyu da ake zargi da satar Keken NAPEP a lagin chochi a runde dake cikin karamar hukumar yola ta arewa.



Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola.



Sanarwan tace an samu nasaran kama wadanda ake zarginne bayan samun bayanain sirri da ofishin Yan sanda na yankin Jimeta ya samu Wanda hakan yasa na ayi da wasaba wajen Kai dauki Kuma akayi nasaran kama wadanda ake zargi.



Bincike ya nuna cewa kawo yanzu ba Akai ga kama ainihin Wanda ake zargi da Satan maahinba kamar wadanda suke hanun Yan sandan suka baiyana. Kuma an gono cewa mashin din mallakar wani Mai Suna Muhammed Sani ne.



Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya yaba da yadda ake bada bayanai akan lokaci tare da tabbatarwa Al umma cewa rundunan zataci gaba da Kai dauki akan lokaci matukan sun samu bayanai akan lokaci.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie