Wani da ake zargin da harbe mutane biyu jarlahira ya shiga komar Yan sanda a jahar Adamawa.

 





Jami an Yan sanda a jahar Adamawa sun kama wani danbanga Mai Suna Mali Emmanuel maishekaru 31 bisa zarginsa da kashe Emmanuel Hamma Shehu da Almod Hamma Shehu dukkaninsu mazauna kauyen Bori dake cikin karamar hukumar Jada. a jahar Adamawa.



Jami I Mai hulda da jama a na rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Yola.



Wanda ake zargin dai sun Sami sabani ne da wadanda ya hallakan ne a akan gona Wanda hakan yasa yayi amfani da adakan dake hanunsa ya harbi margayan Wanda Kuma hakan yayi sanadiyar mutuwar su.



Sanarwan ta baiyana cewa an cigaba da bincike dangane da lamarin.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie