Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta jajintawa iyalen Marigayi DPO Maiha.

 





Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris Yana Mai nuna alhininsa tare da mika ta aziyarasa ga iyalen Marigayi CSP Yusuf Adamu Wanda Allah yayiwa rasuwar a ranan lataban nan 17-7-2024. Sakamokon gajeeuwar rashin lafiya.




Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola.



Sanarwan tace CSP Yusuf Adamu Babban Jami in Yan sanda dake kula da ofishin yan sanda dake karamar hukumar Maiha a jahar Adamawa, Kuma ya rasu ya bar matarsa da yara.




Kafin rasuwarsa ya rike muka daban daban baya ga DPO da yayi  a Maiha, ya rike DPO a kananan hukumomi da suka hada da Hong, Dougire, Viniklang, da dai sauransu.




Kwamishin ya Kuma Yi adu ar Allah ya jikanshi ya Kuma baiwa iyalensa jimre hakuri Rashi da sukayi.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie