Sarkin Ningi ya rasu Yana da shekaru 87.







 Rahotanni daga jahar Bauchi na cewa Allah yayiwa Sarkin Ningi Alhaji Yunusa Muhammed Danyaya tasuwa.



Basaraken ya rasune a wani asibiti dake Kano bayan kwanaki biyu da ya dawo daga duba lafiyarsa a kasar Saudiya.



Kuma ya rasu Yana da shekaru 87 da haifuwa.


Hakan na kunshene a cikin wata sanarwa daga sakataren fadar Alhaji Usman Sule magayaki Ningi. Tare da baiyana cewa za ayi jana izarsa da misalin karfe 4:00 na yamma a fadarsa dake Ningi.A Ladin nan 25-82024.

Comments

Popular posts from this blog

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta taimakawa iyalain Jamin an yan sanda da suka gamu da ajalinsu a bakin aiki.

Police in Adamawa Arrestet 31 year for serial theft.

Jambutu got new Chairman of PCRC.