Sarkin Ningi ya rasu Yana da shekaru 87.







 Rahotanni daga jahar Bauchi na cewa Allah yayiwa Sarkin Ningi Alhaji Yunusa Muhammed Danyaya tasuwa.



Basaraken ya rasune a wani asibiti dake Kano bayan kwanaki biyu da ya dawo daga duba lafiyarsa a kasar Saudiya.



Kuma ya rasu Yana da shekaru 87 da haifuwa.


Hakan na kunshene a cikin wata sanarwa daga sakataren fadar Alhaji Usman Sule magayaki Ningi. Tare da baiyana cewa za ayi jana izarsa da misalin karfe 4:00 na yamma a fadarsa dake Ningi.A Ladin nan 25-82024.

Comments

Popular posts from this blog

π€πƒπ€πŒπ€π–π€ ππŽπ‹πˆπ‚π„ π‚πŽππ…πˆπ‘πŒ 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR π€π‚π‚πˆπƒπ„ππ“ πˆππ•πŽπ‹π•πˆππ† πŒπˆπ‹πˆπ“π€π‘π˜ π•π„π‡πˆπ‚π‹π„ 𝐀𝐍𝐃 π‚πŽπŒπŒπ„π‘π‚πˆπ€π‹ 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie