Jami an Yan sanda sun samu Karin girma a jahar Adamawa.

 



Jami an Yan sanda goma Sha biyu sun samu Karin girma a rundunan yan sandan jahar Adamawa daga mukamain safirtanda zuwa Babban safirtanda.


Da yake lika musu mukamain kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankwambo Morris ya kirayi wadanda suka samu Karin girman da sukasance masu gudanar da aiyukansu bisa doka da Kuma kwarewa da suke dashi domin ganin an samu cigaba tsaro dama zaman lafiya mai daurewa a tsakanin Al umma.


Ya Kuma yabawa Jami an Yan sanda bisa sadakarwa da suke wajen kare rayuka dama dukiyoyin Al umma dake fadin jahar baki Daya.



An dai gudanar da bikin lika mukamain ga Yan sandan ne a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie