Matsalar tsaro: An bukaci Al umma da sukasance masu yin adu o I a Koda yaushe.

 







An kirayi Al umma musulmai da sukasance masu maida hankali wajen yin adu o I a Koda yaushe domin neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen kawo karshen matsalar rayuwa da ake ciki dama kalunaken tsaro da kasar nan ke fuskantar.


Babban Limamin Masallacin Jumma a dake barikin Yan sanda a Yola CSP Ahmed Suleiman ne yayi wannan kira a hudubarsa na Jumma da ya gabatar a Masallacin.



CSP Ahmed Suleiman yace Adu ar abune da take da matukan muhimmanci a rayuwar Al umma musulmai don haka bai kamata Al umma musulmai sukasance masu yin sakaci da yin adu a ba.


A cewarsa Babban Limamin Manzon Allah tsira da aminci Allah su tabbatar a gareshi ya baiyana cewa adu a itace takwabin mumini saboda haka Al umma musulmai su zage damtee wajen yin adu a I da Kuma kaucewa sabawa Allah madaukakin sarki domin Samar da zaman lafiya a mai daurewa.



CSP Ahmed ya Kuma shawarci iyaye da sukasance masu yiwa yaransu adu o I fatan Alheri su daina la antar yaransu sukasance masu maida hankali wajen Yi musu adu o I domin inganta rayuwarsu.



CSP ya Kuma kirayi Al umma musulmai da sukasance suna yiwa juna adu o I Alheri dama taimakawa juna a Koda yaushe domin samun hadin Kai dama cigaban addinin musulumci.



Ya Kuma Kara da cewa Al umma musulmai sukasance masu yiwa kasa da shuwagabanin adu o I domin su samu damar yiwa Al umma adalci da Kuma aiyukan cigaba.

Comments

Popular posts from this blog

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie

TSARO: AN BUKACI YAN NAJERIYA SUKASANCE MASU BAIWA HUKUMOMIN TSARO HADIN KAI DA GOYON BAYA.