Rundunan Yan sandan jahar Adamawa tana tsare da wata mata da ta watsawa matar dake dauke da juna biyu ruwan zafi.

 







Rundunan Yan sandan jahar Adamawa Yan zu haka tana tsare da wata yar shekaru 20 Wanda ke dauke da juna biyu bisa zarginta da watsawa wata matan dake dauke da juna biyu ruwan zafi Wanda hakan ya tilastata yin na kudahaifuwa.




Kakakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Fadar gwamnatin jahar Adamawa.




Sanarwan ta Kuma baiyana cewa da zaran an kammala bincike kan Wanda ake zargin za a gurfanar da ita a gaban kotu domin ta fuskanci shariya.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie