Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta fara binciken dangane da harsashin da ya sami Jami in hukumar kwastom.













Rundunan Yan sandan jahar Adamawa a yanzu haka ta fara bincike kan zargin da harbin harsaahi da ya samu kami in kwastom wato Ibrahim Usman Mai shekaru 35 dake Mujara cikin karamar hukumar Mubi ta kudu, Wanda ake zargin rundunan aintirin hukumar kwastom din ne da harbashi.





Kakakin Rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola.







Lamarin ya farune a ranan 16-7-2025 da misalin karfe 1600hrs. Biyo bayan samun kiran offishin Yan sanda dake jami ar jahar Adamawa wato ADSU dake Gude, Wanda hakan yasa DPO ya jagoranci tawagan Kai daukin gahgawa zuwa wurin, inda aka garzaya da mutumin zuwa Asibitin tarayya dake Mubi wato FMC Mubi, inda daga bisani Rai yayi halinsa.




Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa CP Dankwambo Morris psc(+), ya baiyana cewa hukumomin hukumar kwastom na jiran cikekken bayani daga sashin binciken manyan laifuka CID bayan kammala bincike da Kuma bada rahoto.




Rundunan tana Mai tabbatar WA Al umma cewa za agudanar da adalci a yayin binciken Kuma za a sanar da dukkanin abinda ya faru.




Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie