An nada Alhaji Baba Sahabo a matsayin maijimillar riko na Namtari Gurel,





Daga Alhassan Haladu Yola.


Majalisar masarautar jahar Adamawa ta nad Alhaji Baba Sahabo  a matsatin Maijimillan Namtari Gurel na riko dake gundumar Namtari.




Nadin na zuwane bayan dakatar da Maijimillan na Namtari Gurel Mallam Kabiru Bobboi.



Wannan na kunahene a cikin wata takarda daga Sakataren majalisar masarautar jahar Adamawa Alhaji Umar Yahaya, Wanda yace nadin zai fara aikine daga ran 29-7-2025, har zuwa lokacinda majalisar za ta dauki mataki na gaba.






Majalisar masarautar ta Kuma shawarci Alhaji Baba Sahabo  da ya gudanar da aiyukansa da gaskiya, zaman lafiya, hadin Kai, da Kuma tsoron Allah domin samun cigaban Namtari Gurel da Gundumar Namtari dama jahar baki Daya.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie