Posts

Gidauniyar HUG ya taimakawa mata 30 domin sana ar dogaro dakai a karamar hukumar Yola ta kudu.

Image
  Gidauniyar Hamidu Umaru Gulak Wanda akafi sani da HUG. Ya taimakawa mata akalla talatin a cikin karamar hukumar Yola ta kudu dake jahar Adamawa da kudaden sana o I domin su dogara da kansu da iyalensu dama Al umma baki Daya. Gidauniyar ya fahinci cewa akwai bukatan karfafawa matan domin su bunkasa harkokin kasuwancinsu domin rage musu radadin wahalar rayuwa da suke cikin duba da yadda ake samun matsalar rayuwa a fadin kasan nan. An zakulo wadanda suka  cigajiyar Shirin daga cikin Al ummomin dake cikin karamar hukumar Yola ta kudu wadanda suka samu taimakon kudade da suka kama daga dubu 20,000 da 30,000 da kuma dubu 50,000 wanda acewarsu hakan zai taimaka musu na tsawon lokacin da Kuma bunkasa musu kasuwancinsu. Da yake yiwa wadanda suka ci gajiyar Shirin Mudas Mai Karfe Wanda malami ne a jami ar modibbo Adama yace nan gaba ma za a taimakawa manoma. Inda ya kirayi wadanda suka amfani da taimakon da suyi amfani da shi yadda ya kamata domin samun cigaba. Daya daga cikin wadanda...

An nemi da gwamnati ta tallafawa manoma da kayakin noma Mai raugwame domin bunkasa harkokin noma.

Image
  Daga Alhassan Haladu Yola. Àn bukaci da gwamnatin tarayya ta Maida hankali wajen yiwa manoma rangwamen kan kayakin da suke amfani da su domin su samu damar bunkasa harkokin noma a fadin Najeriya. Shugaban kungiyar Yan kasuwar arewacin Najeriya Alhaji Ibrahim 86 ne yayi wannan kira a zantarwarsa da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Ibrahim 86 yace kawo yanzu kayakin abinci farashin kayakin abinci Yana sauka. Amma Kuma kayakin noma baya tabuwa saboda tsada da yayi don haka akwai bukatan yiwa manoma rangwamen kan kayakin da suke amfani da su a gonakainsu. Alhaji Ibrahim ya baiyana cewa yawaitan kayaki ne yasa ake samu saukin kayaki Kuma karancinsa shine yake kawo tsadan kayakin, saboda haka a yanzu an samu yawaitan kayakin abinci shiyasa ake samun saukin kayakin abinci. Sai dai Wani hanzari ba guduba kayakin da ake amfani da su wajen noma kayakin abinci yayi tsada saboda haka dolene gwamnati ta shiga tsakani domin taimakawa manoma da kayakin noma masu sauki...

Wata kungiyar Mai zaman kanta a jahar Adamawa ta kudiri aniyar wanzar da zaman lafiya.

Image
Daga Alhassan Haladu  Yola. Cibiyar wanzar da zaman lafiya, ilimi da Kuma cigaban Al umma dake jahar Adamawa Tasha alwashin inganta zaman lafiya da cigaban Al umma dama kare harkokin biladama a jahar dama kasa baki Daya. Shugaban shurye shiryen cibiyar a jahar Adamawa Mr Sharif Wazir ne ya baiyana haka a zantarwarsa da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Waziri ya tabbatar da cewa cibiyar tana aiki tukuru da masu ruwa da tsaki domin tabbatar da kare hakkin Dan kasa da karesu daga duk Wani cin zarafi a cikin Al umma. A cewarsa cibiyar ta lura cewa hakkin jama a na fuskantar kalubalen daga bangarori daban daban da suka hada da tsaro, sifiri da dai sauransu. Yace cibiyar zata gudanar da bincike domin ganin ba aci zarafin biladamaba. Ya kirayi dukkanin Al umma da sukasance masu baiwa cibiyar hadin Kai da goyon baya domin ganin cibiyar ta cimma nasara wajen yaki da cin zarafin Yan Najeriya. Waziri ya shawarci Yan Najeriya da sukasance masu bin doka, su Kuma kaucewa duk ...

Law Firm Demands ₦50 Billion Compensation Over Adamawa Flood Disaster

Image
By Ibrahim Abubakar Yola. A law firm, Desmond S. Adebole & Co., has issued a formal demand notice to the Federal Ministry of Solid Minerals Development, the Mining Cadastre Office, the Attorney General of the Federation, and Hydro Resources Ltd, seeking ₦50 billion in compensation for victims of the July 27 flood disaster in Adamawa State. The firm accuses the ministry, its agencies, and Hydro Resources Ltd of negligence, alleging that their actions and inactions triggered the flooding that claimed lives and destroyed property in Fufore and Yola South Local Government Areas. According to the notice, Hydro Resources Ltd allegedly constructed a dam in Fufore to store water for mining activities. In the early hours of July 27, water was reportedly released from the dam’s reservoir, causing a massive overflow into normally dry areas. The surge inundated communities including Shagari, Shagari Sabon Pegi, Ibnu Abbas, Modire, Yolde Parte, Tashan Sani, Lakare, and Lelewaji, leaving widespr...

Flood Victims Threaten Legal Action Against FG, Mining Firm Over Adamawa Disaster

Image
By Ibrahim Abubakar Yola. A law firm representing victims of the July 27 flood disaster in Adamawa State has served notice of an impending lawsuit against the Federal Government, the Ministry of Solid Minerals Development, the Mining Cadastre Office, and Hydro Resources Ltd. In a letter dated August 13, 2025, and received by the Attorney-General of the Federation on August 14, Desmond S. Adebole & Co. alleged that Hydro Resources Ltd — which they believe was licensed by the Federal Ministry of Solid Minerals to operate in Fufore LGA — negligently released a large quantity of water from a dam it constructed during mining activities. The release, which reportedly occurred around 3:00 a.m., is said to have caused massive flooding that devastated several communities in Fufore and Yola South Local Government Areas, destroying property and displacing residents. The victims, through their solicitors, accused the company and the relevant government agencies of negligence and failure to saf...

Adamawa NGO Vows to Promote Peace, Development, and Citizens’ Rights

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Centre for Peace, Education, and Community Development (CPECD), Adamawa State, has pledged to promote peace, foster development, and protect the rights of citizens in the state and across Nigeria. Head of Programmes for the NGO, Mr. Sharif Waziri, made this known while speaking with newsmen in Yola, the Adamawa State capital. Waziri emphasized that the organisation is working closely with relevant stakeholders to ensure the rights of citizens are safeguarded against all forms of discrimination in society. According to him, the NGO has observed that citizens’ rights are often violated in various sectors, including security, transportation, and others. He said the organisation will investigate such violations and take appropriate action. He called on communities to give maximum support to the NGO to enable it to achieve its mission of eliminating discrimination among Nigerians. Waziri also advised Nigerians to be law-abiding, avoid acts that breach the law, a...

GANYE BYE- ELECTION:- ADAMAWA POLICE COMMAND ENGAGED STAKEHOLDERS, ASSURED OF PEACEFUL ADMOSPHEARE

Image
By Alhassan Haladu Yola. The Adamawa State Police Command, today  hosted a peace accord meeting with leaders and representatives of political parties ahead of the forthcoming Ganye state House of Assembly  bye-election. In his welcomed address, Commissioner of police *CP Dankombo Morris, urged all political parties to adhere strictly to the electoral laws,  emphasising the need to commit to a peaceful process. He disclosed that the Command has identified all polling units and deployed security to protect electorates, sensitive and non sensitive materials. He urged political stakeholders to caution their supporters to place  Adamawa above all interests and stressed the role of the Police in providing an enabling environment for a peaceful election. Police public Relation Officer Adamawa state police Command SP Suleiman Yahaya Nguroje discloused this im a statement made available to Newsmen in yola Those in attendance were Bello Babajo (Chairman APM/IPAC), AT Shehu (PD...