Gwamnatin jahar Kano ya kudiri aniyar tura dalube Sama da dubu Daya kasashen waje domin karo karatu.

jahar Kano Abba Kabir Yusuf yace gwamnatinsa zata dauki nauyin karatun dalube akalla 1,001wadanda zasuyi karantun digiri na biyu a Jami o I daban daban dake fadin duniya. Gwamnan ya baiyana hakane a lokacin kaddamar da shirin Kai dalube karatu kasashen waje karatu Wanda ya gudanar a gidan gwamnati dake Kano. Gwamnan yace tawo da Shirin Samar da gurbin karo karatu a kasashen waje yana daga cikin cika alkawarin da yayi a lokacinda yake Neman zabe.wanda Kuma yace lamarine da ya rataya akan gwamnati. Ya Kuma baiyana cewa wadanda suke dauke da digiri na farkone zasu ci gajiyar Shirin da zasuyi karatu a kasashen Indiya, da dai sauransu. Wadanda suka anfana da Shirin sun nuna godiyarsu da Jin dadinsa dangane da damar da aka basu domin samun gurbin karo karatu a kasashen waje.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie