Kasar Israila ta kai hari akan mujami a a Gaza.

Mutane da yawa ne dai suka samu mafaka a harabar wata muja mi a a yankin zirin Gaza biyo bayan da jirgin yakai kasar Isla ila ya kai hari akan mujami at, harin da yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama. Kamar yadda ministan harkokin cikin gidan Gaza ya baiyana. Kawo yanzu dai mutane akalla 1150 ke amfani da mujami ar dake da tsawon tarihi a garin na Gaza. Mabiya addinin kirista da mabiya adinin musulunci da dama ne ke samu mafaka a wuraren ibadu a yankin na Gaza. Rundunan sojin kasar ta Israila dai tace jirgin yaki ya yi kokarin kai hari a cibiyoyi dake kai hare hare da makamai masu lizami inda roka ya fadi aka mujami ar. A cikin kwanaki sha uku da suka gabatane dai musulmai da mabiya addinin Krista suka fice daga Gaza domin tsira da rayuwarsu biyo bayan hare haren da aka kira na ramukon gayya da Israila ke kaiwa a garin na Gaza.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie