Posts

Showing posts from February, 2024

An bukaci Al umma da su dukufa wajen taimakawa marayu.

Image
  An kirayi Al ummah musamanma mawadata da sukasance masu taimakawa marayu a fannoni daban daban domin Suma su samu walwala a tsakanin Jama a. Shugaban makarantar Al IMAN Hajiya Amina Shuaibu ce tayi wannan kira a lokacinda da dake jawabi da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Hajiya Amina Shuaibu tace taimakawa marayu abune da yake da mutukan muhimmanci saboda haka Yana da muhimmanci Al ummah su Kara himma wajen taimakawa marayu domin rage musu radadin yanayi da suke ciki. Hajiya Amina tace makarantarta ta Al IMAN makarantace da ta maida hankali wajen tallafawa marayu musamma a bagaren basu ilimi Wanda Kuma kawo yanzu makarantar ya karantar da marayu da dama. Saboda haka ana iya daukan nauyin marayu domin karantar dasu a makarantu Wanda hakanma zai taimaka wajen inganta rayuwar marayun a Koda yaushe. Saboda haka akwai bukatar mawaadata sun tashi tsaye domin tallafawa marayu ta fannoni daban daban.

Taraba State government Reiterates Commitment to Health Sector.

Image
  By Sani Yarima Jalingo. The Theophilus Yakubu Danjuma Foundation has constructed an ultra-modern eye hospital in Takum LGA of Taraba State which was commissioned by Governor Agbu Kefas.  During the ceremony, the Governor expressed his appreciation to Retired General TY Danjuma for his developmental initiatives in the state.  He commended the General's contributions, highlighting the significance of Senator Daisy Danjuma Eye Hospital Takum in the state's progress. General Danjuma also spoke at the ceremony, underscoring the importance of peaceful coexistence in the State, as it attracts investors.  He also championed the need for infrastructural improvement, ICT training, and attitudinal change to drive progress in the state. The hospital, an extension of the TY Danjuma Foundation's medical center, will provide highly subsidized rates for eye surgeries, eyeglasses provision, and other related services.  Joshua Campeneer, the Country Director of Development Africa, explaine

Gwamnatin jahar Taraba Tasha alwashin inganta sashin kiwon lafiya a fadin jahar.

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo Gidauniyar Theophilus Yakubu Danjuma ya gyara asibitin zamani na ciwon ido dake cikin karamar hukumar Takum a jahar Taraba Wanda gwamnan Agbu Kefas ya Bude . A yayin bikin budewar gwamna Kefas ya baiyana godiyarsa ga Gidauniyar na TY Danjuma bisa kokarin Gidauniyar na gudanar da aiyukan cigaban jahar. Ya yaba da  gudumawar da sanata Daisy Danjuma bisa gyara asibitin jinya ido a cikin karamar hukumar Takum wannan abun cigabane. Da yake magana a wurin bikin Danjuma yace an gudanar da wannan aiyuka ne da suke da muhimmanci domin kawo zaman lafiya da Kuma baiwa masu sha awar zuba jari da suzo su zuba jarinsu. Ya Kuma baiyana cewa akwai bukatar inganta sashin sadarwar zamani tare da horarwa domin samun cigaban jahar. Joshua Campenee. Shine darectan raya yankin Afirka ne a Najeriya yace asibitin zaitaimaka wajen inganta kiwon lafiya a fadin jahar.

Kungiyar kwadigo a jahar Adamawa tabi sahun takwaririnta na jihohi wajen gudanar da zanga zanga lumana.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. Hadakar kungiyar kwadigo a Najeriya shiyar jahar Adamawa NLC tabi sahun takwaririnta na jihohi wajen yin zanga zangar lumana na kasa baki Daya domin janyo hankalin gwamnati da tayi la akari da halin kunci da Al ummar Najeriya suka tsanci kansu a ciki. Shugaban kungiyar a jahar Adamawa kwamuret Emmanuel Fashe ya kirayi gwamnati tarayya da tayi dukkanin maiyiwa domin ceto yan Najeriya domin yan Najeriya suna ciki wahala da Kuma tsadar rayuwa. Emmanuel Fashe yace sun gudanar da wannan zanga zangan lumanane saboda nunawa gwamnati halin matsalar rayuwa da yan Najeriya suke ciki sakamokon hawhawar farashin kayaki a fadin Najeriya. Fashe ya ya zama wajibi su tunatar da gwamnatin tarayya irin yanayi da ake ciki na matsatsin raguwa a fadin Najeriya saboda haka gwamnati ta farka daga barcin da takeyi ta gaggauta daukan matakin magance matsalar baki Daya. Da yake karban wasikar bukatun hadakar kungiyar kwadigo a madadin gwamna Ahmadu Umaru Fintiri shugaban ma aikatan

An kirayi gwamnatin tarayya da kada tayi da wasa wajen daukan matakin dakile tsadar rayuwa da ake ciki a halin yanzu.

Image
  An kirayi gwamnatin tarayya da ta dauki dukkanin matakai da suka dace domin kawo karshen halin ha ula I da ake cikin a halin yanzu a fadin kasan nan domin Samar da zaman lafiya mai daurewa a fadin Najeriya. Babban sakataren kungiyar Jama atu Nasaril Islam ta kasa Farfesa Khalid Abubakar Aliyu ne yayi wannan kira a lokacinda yake jawabi a wurin bude taron kungiyar ta  kasa da akayi a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Farfesa Khalid yace ya zama wajibi sukirayi gwamnatin tarayya dangen da halin da Al umma suka tsinci kansu na tsadar rayuwa, saboda haka ya wajaba ga gwamnatin tarayya da tayi dukkanin Mai yiwa domin zakulo hanyoyin da suka dace domin ganin Al umma sun fita daga wannan hali da suke ciki. Ya Kuma masu hanu da shuni da suyi amfani da wannan lokaci musammanma da aka fuskanci watan Ramadan da Suma sukasance suna taimakawa marassa galihu domin Suma su samu saukin raguwa a tsakanin Jama a. Farfesa Khalid ya Kuma ja hankalin malamai musammanma masu gabatar da wa azizzuka a wat

ASUU appeals to Nigerians to join them Reject FG's Master-slave posture on labor matters, others.

Image
The Academic Staff Union of Universities (ASUU) is calling on the public to hold the Federal Government accountable for any disruptions in universities due to their illogical actions and insensitivities. Comrade Prof. Dani Mammam, the Adamawa State Zonal Coordinator, made the call in a statement to newsmen. He recalled that on October 20, 2022, the Union suspended an eight-month-old strike because of a court order. According to him, the strike was to compel the FGN to implement the memorandum of action (MoA) of February 7, 2019, which the government had disregarded. The union is calling on all well-meaning patriotic Nigerians, the media, labor movements, student organizations, and civil society groups to join forces with ASUU in rejecting the government's master-slave posture on labor matters and unionism.  Mammam noted that ASUU is in a patriotic struggle to reposition the Nigerian University system. All these threats and violations of the law are signposts to crisis in our Univer

Taraba State government Inaugurated ACReSAL Project in the state.

Image
  By Sani Yarima Jalingo. On Wednesday, Governor Agbu Kefas inaugurated the ACReSAL project in Taraba State, northeast Nigeria.  The commissioning ceremony took place in Jalingo, the capital city at the State Ministry of Environment and Climate Change.  The project is supported by the World Bank and aims to promote sustainable landscape management practices in targeted watersheds in Northern Nigeria. This initiative aims to address the various challenges of land degradation and climate change, with the ultimate goal of strengthening Nigeria's long-term enabling environment for integrated climate-resilient landscape management. The ACReSAL project is being implemented in the 19 Northern States of Nigeria and the Federal Capital Territory (FCT), with collaboration from the Ministry of Water Resources and Aquatic Affairs and the Ministry of Agriculture and Food Security. In his address, Governor Kefas expressed satisfaction with the progress made by the ACReSAL team in the state and a

Gwamnatin jahar Taraba ta kaddamar da kungiyar ACReSAL a jahar.

Image
Daga Sani Yarima Jalingo.  A ranan labara da ta gabata ne gwamnan jahar Taraba Agbu Kefas ya kaddamar da kungiyar ACReSAL domin gudanar da aiyukan daban daban a jahar ta Taraba. An gudanar da bikin kaddamar da kungiyar ne a ma aikatar muhalli da sauyin dumaman yanayi a jahar dake Jalingo fadar gwamnatin jahar. Kungiyar Mai samun taimako daga Babban Bankin duniya domin ganin an samu cigaban inganta muhalli da Samar da ingancaccen ruwansha a yankin Arewacin Najeriya. An kafa kungiyar ta ACReSAL ne da zumar magance kalubale danan daban da suka hada da sauyin yanayi da dai sauransu. Kungiyar ta ACReSAL dai zata gudanr da aiyukanta ne a jihohi 19 dake Arewacin Najeriya hada da birnin tarayya Abuja. Tare da hadin Kai ma aikatun ruwa Dana harkokin noma da dai sauransu. A jawabinsa gwamna Kefas ya baiyana gamsuwarsa da irin aiyukan cigaban kungiyar ta ACReSAL keyi don haka nema ya tabbatarwa jama a cewa a shirye gwamnatinsa take domin baiwa kungiyar goyon baya wajen gudanar da aiyukan cigaba.

Taraba state government Inaugurated committee on food and insecurity.

Image
By Sani Yarima Jalingo. Dr. Agbu Kefas, the Governor of Taraba State on Tuesday, convened a Security Council Meeting and inaugurated the Food and Agricultural Sustainability Committee to address the ongoing food crisis and insecurity in the state.  The event took place at the auditorium of the Office of the Wife of the Governor in Jalingo. The expanded Security Council meeting was deemed necessary to tackle the issues of hunger, insecurity, and unemployment that plague the state and the nation at large.  Governor Kefas expressed his administration's commitment to implementing sustainable strategies that will ensure that no individual in the state experiences food insecurity.  He emphasized that priority would be given to skills acquisition and empowerment programs to provide the people, especially the youth, a sense of belonging and opportunities for economic growth to contribute to the development of the State. Moreover, the Governor underscored the need to collaborate with neighb