Dubun wani matashi ya cika a garin Ribadu dake karamar hukumar Fufore a jahar Adamawa

Runduna yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran kama wani matashi mai shekaru ashirin da biyar da haifuwa bisa zargunsa dayiwa wata karamar yarinya fyade a garin Ribadu dake cikin karamar hukumar Fufore a jahar Adamawa. Kakakin rundunan yan sandan a jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar a yola. Mataahin mai auna Abdu Agara dake zaune a Ribadu cikin karamar hukumar Fufore wanda ake zargi da yiwa wata yarinya karama fyade wanda tunin kwamishinan yan sandan jahar Adamawa Afolabi Babatola ya bada umrnin gudanar da bincike, dangane da lamarin kuma da zaran an kammal bincike za a gurfanar dashi gaban kotu domin ya girbi abinda ya shuka.

Comments

Popular posts from this blog

𝐀𝐃𝐀𝐌𝐀𝐖𝐀 𝐏𝐎𝐋𝐈𝐂𝐄 𝐂𝐎𝐍𝐅𝐈𝐑𝐌 𝐅𝐀𝐓𝐀𝐋 MOTOR 𝐀𝐂𝐂𝐈𝐃𝐄𝐍𝐓 𝐈𝐍𝐕𝐎𝐋𝐕𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐈𝐋𝐈𝐓𝐀𝐑𝐘 𝐕𝐄𝐇𝐈𝐂𝐋𝐄 𝐀𝐍𝐃 𝐂𝐎𝐌𝐌𝐄𝐑𝐂𝐈𝐀𝐋 𝐁𝐔𝐒

ASUU MODIBBO ADAMA UNIVERSITY BRANCH COMMENCED TWO WEEK WARNING STRIKE.

NSCDC Adamawa State Command Deploys 2,521 Personnel for Easter Festivitie