Posts

Showing posts from January, 2025

Rundunan Tsaron Civil Defence tayi nasaran cika hanu da mutane takawa da ake zargi da satan shanu a jahar Adamawa.

Image
  A kokarinta na dakile aiyukan aikata laifuka Rundunan bada kariya ga fararen hula wato Civil Defence shiyar jahar Adamawa tare da hadin gwiwar Rundunan sojojin Najeriya sunyi nasaran kama wadanda ake zargi da satan shanu, wadanda suka addabi wasu sassan jahar ta Adamawa. Kakakin rundunan ta NSCDC a jahar Adamawa DSC Amidu Nyako Baba ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Sanarwan ta baiyana cewa eukunin farko na wadanda ake zargi da satan shanun an kama sune a gadan Numan wajen shingen binciken ababen hawa na sojoji  wadanda suka hada da Dankadi Yakubu Mai shekaru 35, Samson James Dan shekaru 17, Usman Sule shekarunsa 30 da Kuma Usman Muhammed Mai shekaru 18 Kuma an kamasu da shanun ne a cikin wata mota Kiran Mai kujeru 18 Mai daike da rijistan numba SMK417AY Wanda Kuma an kama sune kan hanyarsu ta zuwa Gombe. an kuma gano makamai masu hatsari a wurinsu. Harwayau sanarwan ta Kara da cewa an sake kama wasu da ake za...

NSCDC Adamawa State Command Parades Suspected Cattle Rustlers

Image
In Our Effort to Eradicate Criminal activities, in Adamawa State. Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) Adamawa State Command, in collaboration with the Nigerian Army, has successfully intercepted a suspected syndicate of cattle rustlers terrorizing parts of the state.   Public Relation Officer of Adamawa State Nigeria Security and Civil Defence DSC Amidu Nyako Baba discloused thin in a statement made available to Newsmen in Yola, Adamawa state Capital. The first group of suspects—Danladi Yakubu (35), Samson James (17), Usman Sule (30), and Usman Mohammed (18)—were apprehended at the Numan Bridge military checkpoint. They were allegedly involved in cattle rustling and were intercepted while attempting to transport seven stolen cows to Gombe State using a white 18-seater Innoson bus with registration number SMK417AY. A cache of charms, cutlasses, and dangerous weapons was also recovered from them.   In a related operation, another set of suspected cattle ru...

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa tana tsare da wata mata da ta watsawa matar dake dauke da juna biyu ruwan zafi.

Image
  Rundunan Yan sandan jahar Adamawa Yan zu haka tana tsare da wata yar shekaru 20 Wanda ke dauke da juna biyu bisa zarginta da watsawa wata matan dake dauke da juna biyu ruwan zafi Wanda hakan ya tilastata yin na kudahaifuwa. Kakakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Fadar gwamnatin jahar Adamawa. Sanarwan ta Kuma baiyana cewa da zaran an kammala bincike kan Wanda ake zargin za a gurfanar da ita a gaban kotu domin ta fuskanci shariya.

Adamawa state police Arrested woman woman that poured hot water on pregnant woman.

Image
  Adamawa state Police Command Arrested, 20 years old pregnant  woman that poured hot water on another pregnant woman that induced force labour and delivery has been arrested. Police Public Relation Officer Adamawa State SP Suleiman Yahaya Nguroje Stated this in a statement made available to Newsmen in Yola. Statement said the command will charge her to court for law to take its course. 

KWAMISHINAN YAN SANDAN JAJAR ADAMAWA YA GABATAR WA SABBIN KURATAN YAN SANDA JAWABI INDA YA KIRAYESU DA SUKASANCE MASU MAIDA HANKALI WAJEN GUDANAR DA AIYUKANSU YADDA YA KAMATA.

Image
Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa CP Dankwambo Morris Psc(+), ya gabatarwa sabbin Jami an Yan sanda jawabi wadanda aka turosu jahar inda ya kirasu da sukasance masu gudanar da aiyukansu kamar yadda doka ya tanadar ksancewa shine farkon fara aiki a matsayin Yan sanda a Rundunan yan sanda Najeriya. Kakakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da aikewa manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar. Kwamishinan Yan sandan yayi wannan kirane a lokacin da yake yiwa sabbin Jami an Yan  sandan jawabi a shelkwatan rundunan Yan sandan dake kan titin Maishariya Buba Ardo inda ya shaida musu cewa da a da biyayya shine kashin bayan rundunan Yan sandan Najeriya. Ya ja hankalin sabbin Yan sandan da sukasance masu bin Ka idodin aiki tare da sauke nauyi da ya rataya akansu, da Kuma su kaucewa duk abinda zai kawo rarrabuwar Kai a rundunan Yan sandan a lokacinda suke gudanar da aiyukansu. Gudanar da aiyukan daban daban a jahar Wanda hakan y...

ADAMAWA COMMISSIONER OF POLICE RECEIVES AND LECTURES NEWLY PASSED-OUT POLICE CONSTABLES.

Image
The Adamawa State Commissioner of Police, CP Dankombo Morris, has received and urged the newly passed-out Police Constables from the State to uphold honesty, dedication,discipline, Rule of law as they begin their careers in the Nigeria Police Force.  Police Public Relation Officer Adamawa State SP Suleiman Yahaya Nguroje discloused this in a statement made available to Newsmen in  Yola. police Boss made this call while addressing the Constables at the State Command Headquarters, along justice Buba Ardo way, He underscored that discipline is the bedrock of the Nigeria Police Force. He encouraged the new police officers to remain steadfast, exercise their discretionary powers, responsibly, and avoid actions that could bring disrepute to the Force in the discharge of their duties. The General Duty/Specialist Police Constables from the State are among the recruits trained and graduated from the Police Colleges, Maiduguri and Kaduna respectively, on Thursday, January 23, 2025....

Adamawa Post Primary Schools Management Board praises Gov Fintiri for prioritising education

Image
Adamawa State Post Primary Schools Management Board has expressed gratitude to Governor Ahmadu Umaru Fintiri for his commitment and effort in the Education sector. The Acting Executive Secretary of the Board, Mr Birsan Penuel disclosed this during the distribution of learning materials to the various secondary schools across the state. Mr Penuel said Governor Ahmadu Umaru Fintiri has done a lot to develop the education sector by making it free across the the twenty-one LGAs in the state, including the adequate provision of learning materials. He commended and thanked Governor Fintiri for his effort to consider the Education system and security measures for the development and peaceful coexistence in the state. The Acting E.S. urged the entire people of Adamawa state to give maximum support to Governor Fintiri's administration, which enabled him to continue with the developmental projects and provide adequate security in the state. He also advised teachers and principals in the stat...

PSC WARNS NEW RECRUIT CONSTABLE OF SANCTIONS FOR DEVIANTS.

Image
The Chairman of the Police Service Commission,  DIG Hashimu Argungu rtd, mni, has promised  that the Commission as employers of the Police will continue to support the new recruit Constables who passed out today, Thursday,  January 23rd 2025 from different Police Colleges and schools across the nation after  a six months training programme.  This is contained in a press statement written by Ikechukwu Ani , Head , Press and Public Relations and made available to  News men . DIG Argungu said the Commission will ensure that the new Recruit's career progression will be predictable  and within the requirements  of established  rules and regulations.  He however emphasize that the Commission will henceforth closely monitor their activities "from today and will not hesitate  to sanction any one who deviates  from the time tested established  Police rules of engagement." " We will also commend and recognise gallantry  and com...

Wani mutum ya shiga koman Yan sanda a jahar Adamawa bisa zarginsa da cin zarafin yarinya karamar.

Image
 A wani mataki na yaki da cin zarafin jinsi rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta ofishinta dake Garkida a karamar hukumar Gombi tayi nasaran kama wani mutum da ake zargi da cin zarafin karamar yarinya. Kakakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwan da ya sanyawa hanu a Yola. Sanarwan tace nan gaba kadan za a samu Karin bayani.

RUNDUNAN YAN SANDA A JAHAR ADAMAWA TANA TSARE DA MUTANE BUYU DA AKE ZARGI DA YIWA WATA KARAMAR YARINYA FYADE. Rundunan Yan sandan jahar a Rana 24-1-2025 tayi nasaran cika hanu da mutane biyu da ake zargi da yiwa karamar yarinya fyade a Sangere Futy dake karamar hukumar Girei. Wadanda ake zargindai sune Bala Muhammed Dan shekara 35 da haifuwa, da Usman Abdullahi Mai shakekaru 17 da haifuwa dukkaninsu suna zaune ne Sangere Futy dake karamar hukumar Girei. Wadanda ake zargin dai tun a ranan 12-1-2025 sukayiwa yar shekara 11da yar shekara 14 fyade inda sukaita wasan buya da jami an tsaro Wanda sai a ranan 22-1-2025 akayi nasaran cafke su alokacin da rundunan ta samu korafi dangane da lamarin. Kwamishinan Yan sandan CP Dankwambo Morris , Psc,(+), daga samun rahoton ya tura Jami an Yan sandan dake aiki da ofishin Yan sanda dake Girei wadanda Kuma sune sukayi nasaran kama wadanda ake zargin. A yayin gudanar da bincike dukkaninsu sun amsa kaifinsu, indama suka ce bada gangan sukayi ba, kuskure ne aka samu Daya daga cikin wadanda ake zargin yace shedan ne yasa shi aikata haka. Kwamishinan Yan sandan ya tabbatar da cewa da zaran an kammala bincike kan wadanda ake zargin za a gurfanar da su a gaban kotu domin su fuskanci shariya. HAKAN NA KUNSHENE A CIKIN WATA SANARWA DAGA KAKAKIN RUNDUNAN YAN SANDAN JAHAR ADAMAWA SP SUKEIMAN YAHAYA NGUROJE. A MADADIN KWAMISHINA YAN SANDAN JAHAR ADAMAWA.

Image
Rundunan Yan sandan jahar a Rana 24-1-2025 tayi nasaran cika hanu da mutane biyu da ake zargi da yiwa karamar yarinya fyade a Sangere Futy dake karamar hukumar Girei. Wadanda ake zargindai sune Bala Muhammed Dan shekara 35 da haifuwa, da Usman Abdullahi Mai shakekaru 17 da haifuwa dukkaninsu suna zaune ne Sangere Futy dake karamar hukumar Girei. Kakakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarawan tace Wadanda ake zargin dai tun a ranan 12-1-2025 sukayiwa yar shekara 11da yar shekara 14 fyade inda sukaita wasan buya da jami an tsaro Wanda sai a ranan 22-1-2025 akayi nasaran cafke su alokacin da rundunan ta samu korafi dangane da lamarin. Kwamishinan Yan sandan CP Dankwambo Morris , Psc,(+), daga samun rahoton ya tura Jami an Yan sandan dake aiki da ofishin Yan sanda dake Girei wadanda Kuma sune sukayi nasaran kama wadanda ake zargin. A yayin gudanar da bincike dukkaninsu sun amsa kaifinsu, ...

ONE STOLEN VEHICLE RECOVERED, AS TWO SUSPECTS ARRESTED

Image
 Adamawa State Police Command, in its unwavering commitment to combating crime and ensuring the safety  and security of lives and property, has again recovered a stolen vehicle and apprehended key suspects involved in the crime. Police Public Relation Officer Adamawa State Command SP Suleiman Yahaya Nguroje discloused this in a statement made available to Newsmen in Yola  This success came as a result of the investigation that was ongoing since  23rd December, 2024, following the complaint received from Mr. Aliyu Umar of Wuro Hausa, Yola South local government area, that his Toyota RAV4, with registration number RSH 548 BB, was  stolen. The Commissioner of Police CP Dankombo Morris, deployed police detectives led by DPO Yola SP Habib Muhammed Musa arrested the suspects and recovered the vehicle. The suspects, Yusuf Mohd Isah, 25years a resident of wuro Hausa, Yola South local government. Faisal  Mahmud, 30years a resident of Kolere ward, Mubi North, are now...

Post Primary Schools Board distributes instructional materials to schools in Adamawa

Image
In na effort to boost the Education system in Adamawa State, the Post Primary Schools Board has Distributed Learning materials to various Secondary Schools across the state. The distribution of the instructional materials took place at GMMC Yola. Speaking at the event, the Executive Secretary of Post Primary Schools Board Adamawa State, Mr Birsan Penuel, said this is the second time materials were distributed across the Secondary Schools in the state. Mr Penuel advised all principals to use the materials in the right way to improve the Education system across the twenty-one local government areas of the State. He commended the governor of Adamawa State, Ahmadu Umaru Fintiri, for his effort to provide quality Education for the pupils across the state. The Executive Secretary called on the parents to do everything possible to support the government under the leadership of Governor Ahmadu Umaru Fintiri to enable him to continue with the developmental projects in the state. He also advised...

Hukumar aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta sanar da sabon farashin kujerar aikin Hajjin bana.

Image
Yayin wata hira da ya yi da BBC, shugaban hukumar Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ya ce kujerar aikin hajjin kamar yaushe ta kasu kashi uku inda wadanda za su je Hajjin daga kudancin Najeriya kudinsu ya fi na wadanda zasu tashi daga arewa maso gabas da na arewa masau yammacin Najeriya. Ya ce," Ga alhazan da za su tashi daga jihohin yankin arewa maso yammacin Najeriya kamar Kano da Kaduna da Jigawa da Katsina da Zamfara da Sokoto da Kebbi, za su biya kudin da ya kai naira miliyan 8,457,685.59.Sai kuma wadanda za su tashi daga arewa maso gabashin Najeriya wadanda su sun fi kusa da Makka, wato wadanda suka fio daga jihohin Adamawa da Yobe da Borno da Gombe da Bauchi da kuma Taraba za su biya naira miliyan 8,327,127.59." "Wadanda za su tashi daga jihohin kudancin Najeriya kuma za su biya naira miliyan 8,784,85.59." in ji shi. Shugaban hukumar na NAHCON, ya ce kudin kujerar aikin hajjin ta bana da kadan ya dara na bara. Ya ce, " Da farko mun tsorata domin mu...

KONEWAR MOTAR DOKON MAI FETUR: IGP YA JAJANTAWA GWAMNATI DA AL UMMAR JAHAR NEJA.

Image
IGP Ya umurci dukkanin kwamishinonin Yan sanda da su inganta sashin rundunan dake kula da hatsura wato MTDs domin gudanar da aiyukan yadda ya kamata. Babban sifeton Yan sanda Kayode Adeolu Egbetokun, Ph.D, NPM, ya mika ta aziyarsa ga gwamnati dama Al ummar jahar Neja biyo bayan hatsarin konewar wata tankar Mai Wanda ya faru jiya 18-1-2025 a mahadar hanyar da ya hada tagwayen hanyar Abuja-Kaduna da ake kira Dikko a jahar Neja, hatsarin ya farune a lokacin da Tankar dauke da Mai featur inda ta kinucewa direban lamarinda yasa ta kama da wuta lamarin yayi sanadiyar rasa rayuka 73, mutane da dama sun jinkata a yayinda shaguna da dama sun Kone. Kakakin rundunan shelkwatan Yan sandan na kasa ACP Olumuyiwa Adejobi ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar a Abuja. Babban sifeton ya jaddada cewa Yana da muhimmanci a dauki dukkanin matakai da suka dace domin kula da kan hanyoyi domin kaucewa duk abinda zai kawo hatsura. Saboda haka nema Babban sifeton ya umurci dukkanin kwamishinonin Yan sa...

An kaddamar da fara bitan ga maniyatan karamar hukumar Yola ta Arewa a wani mataki na shirye shirye aikin hajjin shekara ta 2025.

Image
  Hukumar aikin hajji karamar hukumar Yola ta Arewa dake jahar Adamawa ta kaddamar da fara bita wa maniyatan karamar hukumar domin ganin maniyatan sun samu damar gudanar da aikin hajji shekara da 2025 lafiya na tare da matsalaba. An dai kaddamar fara bitan ne a sakatariyar ofishin hukumar jun dadin alhazai na na jahar Adamawa dake Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Da yake jawabi dangane da aikin hajji a shari ance Malam Muhammed Chibado wandana shine zai jagogaranci bitan yace aikin hajji wajibine ga Wanda yake da iko sau Daya a rayuwa saboda haka da zaran mutum ya samu iko ya hanzarta zuwa aikin hajji domin a cewarsa aiki hajji aiki ne da yake da lada Mai yawa. Ya ja hankalin maniyatan da sukasance masu maida hankali wajen aikin hajji yadda ya kamata domin fahintar yadda ake gudanar da aikin hajji harma da sanin Ka idodin aikin. Shima anashi jawabi Malam Musa Usman ya shawarci maniyatan da sukasance masu halartan bitan akan lokaci Kuma ko da yaushe domin samun ilimin aikin hajji...

Executive Secretary charges parents to enrol their children in school in Adamawa State

Image
Parents in Adamawa State have been advised to do everything possible to send their children to school and collaborate with Teachers to enable them to acquire quality Education in the state. The Executive Secretary of the Post Primary School Management Board in the state, Mr Birsan Penuel advised while speaking with Newsmen in Yola. Mr Penuel explained that it is very important for parents to give maximum support to the government and teachers for the development of Education among students across the state. He called on stakeholders on education to continue to support the government's policy on Education for the development of the state. Mr Penuel urged the parents to support the Adamawa state government under the leadership of Governor Ahmadu Umaru Fintiri, to allow him to continue with the developmental projects across the state. The Executive Secretary commended and thanked Governor Ahmadu Umaru Fintiri for his efforts toward providing free Education and the Education System in ...

NPF WRITES AMNESTY INTERNATIONAL, DEMANDS APOLOGY, RETRACTION OF FALSE PUBLICATION ON END BAD GOVERNANCE PROTEST

Image
Nigeria Police Force has demanded an immediate retraction and public apology regarding a publication titled "Bloody August: Nigeria Government's Violent Crackdown on and Bad Governance Protests" via a letter dated 6th January 2025, formally written to Amnesty International. Force Public Relation Officer Headquqter Abuja ACP Olumuyiwa Adejobi stated this in a statement made available to Journalist in Abuja. The publication in question, which includes numerous unsubstantiated claims, falsely accuses the Nigeria Police of human rights violations, police brutality, and excessive violence during the August 2024 End Bad Governance protests. Upon careful review and investigation, the NPF categorically rejects these baseless allegations, affirming that the claims are entirely false and without foundation. NPF emphasizes that during the protests, the Police acted with restraint and professionalism, even at the highest point of provocation and violent  attacks, adhering to global b...

2025: NSCDC vows to enhance security operations in Adamawa

Image
The Nigeria Security and Civil Defence Corps NSCDC, Adamawa State Command vows to continue to take any measure to protect the lives and property of the citizens across the state in 2025. Public Relations Officer of the Command, DSC Amidu Nyako Baba, disclosed this during an interview with journalists in Yola. DSC Nyako said the command is ready to do everything possible to enhance security across the twenty-one local government areas of the state. Nyako stressed that due to hardship challenges the country is facing, the command deployed personnel across the 21 local governments to tackle the issue of criminal activities across the state. He called on the personnel to do their activities according to the law and redouble their efforts to protect the lives and property of the people of Adamawa State. He also called on the people of the state to give maximum support to security Agencies, which allows them the opportunity to bring peace to the community. He advised the people of the state ...

Rundunan Yan sanda zata gudanar da Attisayen harbe harbe.

Image
Rundunan Yan sandan jahar Adamawa tana Mai farin cikin sanar da jama a cewa zata gudanar da ATTISAYEN harbe harbe da Jami anta wadanda ke yaki da ta addanci wato CTU Wanda  za a gudanar akan titin zuwa Mubi dake cikin karamar hukumar Girei. Kakakin rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Ana saran gudanar da harbe harben za afara a ranan laraba 15-1-2025 Wanda zai dauki yini Daya. Saboda haka ana shawartan dukkanin mazuna yankin, ko masu gudanar da kasuwanci, matukan ababen Hawa, manoma da makiyaya, da su kaucewa wurin da za a gudanar da harbe harben. An sanar da Al umma cewa an dauki dukkanin  matakai tsaro  da suka dace domin bada kariya. HAKAN NA KUNSHENE A CIKIN WATA SANARWA DA KAKAKIN RUNDUNAN YAN SANDAN JAHAR ASAMAWA SO SULEIMAN YAHAYA NGUROJE YA SANYAWA HANU A MADADIN KWAMISHINA YAN SANDA.

Akalla Yan sanda Dari da goma ne suka samu Karin girma daban daban a jahar Adamawa.

Image
A ranan talata rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta karawa jamin anta 110 Karin girma zuwa mukamai na gaba Wanda Kuma kwamishin Yan sandan jahar ta Adamawa Dankwambo Morris ya jagoranta, Wanda ya gudanar cikin taron jama a harma da Yan uwa da abokan Arziki Wanda sukazo domin tayasu murnan. Kakakin rundunan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya rabawa mama labarai a Yola. Sha biyar daga cikinsu dai an Kara musu matsayin daga safirintandan dan sanda wato SP zuwa Babban Safiritanda wato CSP, wadanda suka hada da Alfired Future DPO Numan, Aliyu Minda DPO Song, Inuwa Umar Alkali DPO Maiha, Muhammed Yahaya Nuhu, DPO Ganye, Musa Dansoho, DPO Gombi, Iliya Dauda DPO Dumne, Isa Jibrin, DPO Daware, Sale Ahmed DPO Shelleng da Kuma Abdulrauf Balarabe Suleiman DPO Kofare. Sauran sun hada da Jamilu Aliko Maishanu, Kwamandan Scorpion, Kwaji Hassan Mai kula da sashin Samar da kayakin, Abana Bamanga na sashin shariya, Adam Abdulmuttalif Mai kula da sashin provo...

ADAMAWA APEX CHOICE MOST INFLUENTIAL WOMEN IN ADAMAWA AWARD NIGHT

Image
By Ibrahim Abubakar Jimeta  Spotlight on Aishatu Bakari Gombi: A Trailblazer in Leadership and Security In a night dedicated to honoring outstanding women who have made significant contributions to society, the Most Influential Women in Adamawa Award Night showcased the remarkable achievements of women who inspire change. Among the celebrated honorees was Aishatu Bakari Gombi, whose career and legacy stand as a beacon of courage, leadership, and dedication. Educational Background Aishatu Bakari Gombi’s journey began with a solid educational foundation: Ibnu-Abbass Center for Arabic and Islamic Education – Certificate in Adult Education Government Secondary School, Gombi – Senior School Certificate Examination Unguwan Faransa Primary School, Gombi – First School Leaving Certificate A Distinguished Career Aishatu’s professional journey spans decades, with a focus on leadership, community service, and security. Current Roles: Assistant C.G., Directorate of Hunting – Nigerian Hunters a...

Borno Govt Bans Hawking on Pedestrian Walkways, Junctions, Roundabouts

Image
By Mubarak Shuaybu Shelleng  The Borno State Urban Planning and Development Board, BSUPDB, has banned street hawking and other illegal activities in Maiduguri metropolis. The General Manager of the board, Limán Mustapha, in a statement on Friday, said the ban was in accordance with the Borno State Urban Planning and Development Law of 2002. He said the board banned street hawking, operation of tricycle operators and generator mechanics around Post Office and Monday Market areas of Maiduguri. Mr Mustapha said the board also banned any activity on pedestrian walkways, junctions and roundabouts, sale of engine oil on the road reservations, dumbing of sand or building materials and mixing of cement on the roads as well as construction of boreholes by the roadsides. The manager said that those affected by the order had been asked to vacate the occupied sites with immediate effect. “The board has no alternative but to arrest and prosecute defaulters in a court of law,” adding that the me...

2025: IGP FELICITATES NIGERIANS, RESIDENTS ON NEW YEAR CELEBRATIONS.

Image
As the celebrate the New Year, the Inspector-General of Police, IGP Kayode Adeolu Egbetokun, extend heartfelt felicitations to all Nigerians and residents, wishing them a joyous and prosperous New Year. In this season of joy, reflection, and hope, the IGP acknowledges the resilience and determination of the Nigerian people amid challenges faced in the past year. Force Public Relation Officer Headquaters Abuja, ACP Olumuyiwa Adejobi stated this in a statement made available to Newsmen in Abuja. He Emphasizing the importance of community engagement and a people-centric approach to policing, the IGP has reaffirmed the Nigeria Police Force's dedication to enhancing public safety and security through a more community-oriented and people-focused policing strategy.  IGP calls on all Nigerians to actively participate in building a secure and peaceful nation by partnering with the Police, remaining vigilant and reporting any suspicious activities while maintaining open channels of communica...