Posts

Showing posts from June, 2025

RUNDUNAN YAN SANDA JAHAR ADAMAWA TA KAMA MUTANE BIYU DA AKE ZARGI YAN FASHI DA MAKAMI.

Image
A gudanar da aiyukanta rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta sake yin nasaran a kokarinta na yaki da aikata laifuka yayi nasaran cika hanu da mutane biyu da ake zargin Yan fashi da makami ne tare da gano mota da aka sace. Kakakin Rundunan Yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Hayaha Nguroje ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya rabawa  manema a Yola. Biyo bayan samun bayanain sirri offishin rundunan Yan sandan dake yolde pate karkaahin jagorancin SP Abdullahi Abubakar basuyi kasa a gwiwaba inda suka Kai daukin gaggawa biyo bayan samun labarin anyiwa Wani Mai suna Umar Sani fashi tare da kwace masa motarsa Kiran Honda na shekara ta 2015 a sabon gari Jalingo dake jahar Taraba inda aka tafo da ita zuwan Nan Yola. Wadanda ake zargin dai sun hada da :Emmanuel Sale (Mai shekaru 28 da haifuwa).2.Jibrilla Hassan ( Mai shekaru 36 da haifuwa).Dukkaninsu mazaunan sabon gari Jalingo ne an kamasu tare da gano motar da sata. Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa CP Dankwambo Morris,psc(+), ya yab...

Jigin farko na mahajjat ya suka jahar Adamawa.

Image
Jirgin farko na mahajjatan jahar Adamawa ya sauka a filin jigin kasa da kasa dake Yola a daren ranan Jumma. Mahajjatan 476 ne Wanda kamfanin jirgin UMZ Mai numba $489 yayi jigilansu daga kasar saudiya bayan sun kammala aikin hajji shekara ta 2025. Hakan na kinshene a cikin wata sanarwa daga jami ar watsa labarai hukumar Jin dadin Alhazain jahar Adamawa Hajiya Aisha Sa ad da ta fitar a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa jirgin ya sauka da mahajjatan lafiya ba tare da matsalaba, Kuma ana fatan Nan gaba kadan sauran mahajjatan zasu iso gida.

An baiyana muhimmanci illimin ya' mace.

Image
  An bukaci da a baiwa mata ilimi domin ilimin mata yana da matukan muhimmanci a tsakanin Al ummah. Shuwagabanin mata ne suka baiyana haka a zantawarau da jaridar An Nur Hausa a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Hajiya Rukaiyya itace mayaimakiyar ahugabar kwamitin women in Da awa a jahar Adamawa, tace illimin ya' mace abune da yake da tasiri sosai a tsakanin jama a, domin a cewarta da zaran ya' mace ta samu illimin to iyali ma gaba Daya sun samu illimin. Hajiya Rukaiyya ta Kara da cewa illimin mata yana bada gudumawa sosai wajen Gina iyali saboda Ashe bai kamata ace anyi wasa ko watsi da illimin mataba, saboda haka tana kira da babban murya ga iyaye, masu ruwa da tsaki da su Maida hankali wajen baiwa mata ilimi. Ta Kuma kirayi matan da sukasance masu Maida hankali wajen Neman illim da ma sana o I da zasu dogara da kansu domin inganta rayuwarsu yadda ya kamata. Itama anata bangaren Hajiya Fadimatu Marafa tace ilimin ya' mace yana da matukan muhimmanci domin a cewarta a kwa...

Yan Agaji suna taimakawa wajen kiwon lafiya.

Image
  An baiyana cewa Yan Agaji suna taka mahimmiyar rawa wajen taimakawa Al umma baki Daya. Darektan yàn Agaji na kungiyar jama Atul izalatul Bid a wa ikkamatun Sunnah Mai shelkwatan a Jos shiyar jahar Adamawa Alhaji Ibrahim Jalo ne ya baiyana haka a zantarwarsa da jaridar An Nur Hausa a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Ibrahim Jalo yace Yan Agaji suna taimakwawa Al ummah ta bangarori daban daban da suka hada da kiwon lafiya, harkokin ilimi, harma da bangaren addini irin su daidaita sahu da dai sauransu. Alhaji Jalo yace saboda haka nema suke shiryawa Yan Agaji bitoti daban daban harma da attisaye a shekara shekara tare da gaiyato kwararru a bangarori daban daban, domin sanin makaman aiki yadda ya kamata. Da wannan ne yake kira ga matasa da su kasance suna shiga Agaji domin su bada tasu gudumawa wajen cigaban Al umma dama addini da dai sauransu. Ya Kuma shawarcesu da sukasance masu hada kansu da Kuma Neman ilimi na addini Dana zamani domin samun cigaban aiyukansu ba tare da ...

Kungiyar makuta na musamman ta rantsar da sabbin shuwagabaninta a jahar Adamawa.

Image
An ratsar da sabbin shuwagabanin kungiyar masu bukata na musamman bangaren guragu Wanda da zasu jagoranci kungiyar na tsawon shekaru masu zuwa. Bikin rantsar da sabbin shuwagabanin dai ya gudana ne a harabar sakatariyar kungiyar dake Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. A mako da ta gabata ne dai kungiyar ta gudanar da zaben sabbin shuwagabanin wadanda suka tsaya ba tare da abokan hamaiyyaba. Wanda ya gudana cikin kwanciyar hankali. Da yake jawabi Jin kadan da rantsar da su shugaban kungiyar Abdullahi Tongo Wanda ya dawo a WA adi na biyu, ya baiyana godiyarsa da Jin dadinsa dangane da rantsar da su,  ya yabawa kwamitin shirya zabe bisa na mijin kokari da sukayi na ganin komai ya tafi dai dai na tare da wata matsalaba. Abdullahi Tongo yayi alkawarin tafiya da kowa a matsayin tsintsiya madaurinki Daya, don haka nema yake kira ga membobin kungiyar su baahi hadin Kai da gogin baya domin ganin sun samu nasaran gudanar da aiyukan cigaban kungiyar yadda ya kamata. Ya Kuma yabawa gwamnatin ...

ADAMAWA CP CONGRATULATES NUJ CHAIRMAN, ADAMAWA STATE CHAPTER.

Image
The Commissioner of Police, Adamawa State, CP Dankombo Morris, on behalf of the Adamawa State Police Command, has extended warm congratulations to the newly elected Executive Council members of the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Adamawa State Chapter. Police Public Relation Officer Adamawa State Command SP Suleiman Yahaya Nguroje Stated this in a statement made available to Newsmen in Yola. Police Boss specifically congratulated the newly elected Chairman, Abdullahi Ibrahim, and other members on their successful election.  CP assured the new leadership of support and collaboration in promoting safety and security across the state.

An shawarci manoma su rinka tuntuban manasan akan harkokin noma.

Image
  A yayinda da aka shiga yanagin damina an shawarci manoma da sukasance masu tuntuban masana harkokin noma a Koda yaushe domin bunkasa harkokin nomansu yadda ya kamata. Masani kan harkokin noma a jahar Adamawa Usman Suleiman Palam ne yayi wannan kira a zantarwarsa da manema labarai a Yola. Usman Suleiman Palam yace tuntuban masana a harkokin noma abune da yake da matukan muhimmanci saboda haka duk Wanda yakeso ya bunkasa harkokinsa na noma da ya Maida hankali wajen tuntuban masana akan lokacin domin magance matsalar gonarsa. Usman ya Kara da cewa idan manomi ya kasance yana tuntuban masana a Koda yaushe to yana da wuya yayi asaran nomansa domin zai samu cigaba sosai. Palam ya jaddada kiransa ga manoma da cewa da zaran manomi ya ga abinda bai ganeba a gonarsa da ya gaggauta garzayawa wajen masana domin daukan matakin gaggawa a wani matakin na dakile matsalar gonarsa. Suleiman ya Kuma kirayi manoman da sukasance masu hada kansu da Kuma kaucewa duk abinda zai kawo tashin hankali a tsa...

NGO VOW TO PROMOTING EDUCATION IN ADAMAWA STATE.

Image
By Abubakar Ibrahim Yola. A non-governmental organization in Adamawa State, Dadah Foundation for Educational Empowerment (DAFEE), has reiterated its commitment to upholding educational standards and promoting the sustainability of girl-child education. The Executive Director of the Foundation, Alhaji Usman Dadah, made this known during a press briefing held at the Foundation’s head office in Jalingo, Yolde Pate, Yola, aimed at sensitizing the public on the activities and goals of the Foundation. Alhaji Usman Dadah stated that the vision and mission of the Foundation were designed to serve as a special-purpose vehicle for human capital development, peaceful coexistence, and genuine social progress, contributing to a better and more prosperous Adamawa State and Nigeria at large. He highlighted the Foundation’s collaboration with several networks and groups, including the Network of Adamawa Non-governmental Organizations (NANGO), the Education in Emergency Working Group, and the Adamawa S...

Mahauta Sangere sunyi Kiran Samar musu da kwata.

Image
  Mahauta dake Sangere cikin karamar hukumar Yola ta kudu sun kirayi gwamnatin jahar Adamawa da tayi dukkanin abinda suka dace domin gina musu kwata domin samun saukin gudanar da aiyukansu yadda ya kamata. Mahauta sunyi wannan kirane a zantawarau da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Mallam Isiyaku Abdullahi wakilin sarkin Fawan Namtari Kuma sarkin Fawan sangere yace ya zama dole su kirayi gwamnatin duba da yadda mahauta sama da dari suna gudanar da aiyukansu a Sanger amman basu da wadaceccen kwata Wanda a yanzu haka ma sai sunyi amfani da filin haya wànda Kuma hakan ya na haifar musu da cikas a harkokinsu na Fawa a Sangere. Saboda haka suna rokon gwamna Ahmadu Umaru Fintiri kasancewa Mai fada ya cika ne ya taimaka ya gyara musu kwata Wanda hakan zaitaimaka wajen cigaba a yankin Namtari baki Daya. Isiyaku Abdullahi ya yabawa gwamna Ahmadu Umaru Fintiri bisa kokarinsa na gudanar da aiyukan cigaba da ma inganta tsaro, bunkasa ilimi da dai sauransu a fadin jahar. Isi...

Gwamnatin jahar Adamawa ta kirayi manoma da makiyaya da su rungumi zaman lafiya da hadin Kai a tsakaninsu.

Image
 An kirayi manoma a jahar Adamawa da sukasance masu bin dokokim da aka gindaya domin ganin an samun cigaban bunkasa harkokin noma da kiyo domin samun cigaba harma da wanzar da zaman lafiya Mai daurewa a fadin jahar. Babban sakataren harkokin tsaro a gidan gwamnati dake Nan Yola  Alhaji Usman Suleiman Palam ne ya bada wannan shawara a zantawarsa da manema labarai a Yola. Alhaji Usman Suleiman Palam yace ya kamata manoma su kaucewa shuka ko noma a burtalai shanu ko wurin kiwo domin kaucewa rikici a tsakanin manoma da makiyaya. Suleiman Palam yace manoma da makiyaya su sanifa su Yan uwan juna ne, sanda haka Bai kamata ace an samu tashin hankali a tsakaninsuba, saboda tashin hankali a tsakanin manoma da makiyaya koma baya ne sosai a nangarorin noma dama kiwo. Palam ya Kuma shawarci manoma da  da sukasance suna shuka tsakaninsu da hanya ya Kai mita talatin    domin baiwa hanya hakkinsa da wannan ne yake shawartan manoma da makiyaya da sukasance masu hada kansu da Kum...

Adamawa state government call farmers and headers to embrace peace and unity among them.

Image
  Farmers in Adamawa State have been advised to avoid planting crops near roads to prevent clashes with herders across the state. The Permanent Secretary on Security at the Government House, Yola,Usman Suleiman   Palam, gave the advice while speaking with Newsmen in Yola. Palam urged both farmers and herders to always maintain unity and do everything possible to avoid actions that could lead to misunderstandings.  He emphasized the need for peaceful coexistence for the stability of the state and the country at large. Palam specifically advised farmers to avoid cultivating in grazing areas and to plant at least thirty metres away from roads.  According to him, this measure will help reduce conflicts between farmers and herders, enhance economic development, and create job opportunities for the youth.  Palam also urged traditional rulers not to permit farming in designated grazing areas, stressing that this would help provide a lasting solution to recurring c...

EID-EL-KABIR: NUJ GREETS GOV.FINTIRI, MUSLIM UMMAH.

Image
The Nigeria Union of Journalists NUJ Adamawa state Council has extended it's heartfelt felicitations to Adamawa state Governor,Rt.Hon.Ahmadu Umaru Fintiri, His Deputy, Professor Kaletapwa George Farauta Speaker and Lawmakers, Members of the state Executive Council,Emirs and Chiefs, the entire Muslim Community as well as  good people of Adamawa state on this of Eid al-Adha. NUJ Secretary Adamawa state Charpter Fedelis Jocthan discloused this in a statement Released in Yola Adamawa state Capital. As our fellow Muslim brothers offered sacrifices and prayers, the NUJ reminds Ummah on the significance of these special religious festival which is reaching out to less previllege, fostering a sense of unity and goodwill to the needy. "Your devotion holds immense power at this solemn moment. Therefore, your prayers should focus on unity of purpose among the heterogeneous cultures in the State so as to protect the prevailing peace in our dear State. Let's collectively pray for our d...

Jumma a prayer. Muslims have been Urged to pray for peace.

Image
By Abubakar Ibrahim Yola. Eid has been described as a blessed annual reoccurrence that repeats itself twice a year, which is an opportunity for Muslims to show love and compassion for one another. Chief Imam Ganye Street Juma'at Mosque Jimeta, Sheikh Hassan Sa'ad Abokin Mallam, gave the description shortly after Friday sermon in Yola. Sheikh Hassan Sa'ad said the day serves as a double blessing for the fact that Muslims worldwide, observe the Eid Al-adha on Friday which according to him, is a devine coincidence. The Imam noted that though it is non obligatory for those who attended the Eid prayers in the morning to attend Juma'at prayers in the afternoon, yet, it is recommended by Prophet Muhammad Peace be Upon Him, as he used to observe both during His lifetime. The cleric used the opportunity to call on Muslims to use the opportunity to intensify prayers,  Takbirat and glorification as enshrined in the Sunnah of these days, which starts from this Friday up to three da...

Mafarauta sun Mika ta aziyarsu dangane da rasuwar Farfesa Jibrin Aminu.

Image
  Mafarauta a jahar Adamawa na masu mika ta aziyarsu ga gwamnatin tarayyar Najeriya, da gwamnatin jahar Adamawa tare karamar hukumar Song harma da daukacin Al ummar jahar Adamawa ta aziyar marigayi Farfesa Jibrin Aminu. Kwamandan kungiyar mafarautar jahar ta kasa Alhaji Muhammed Adamu ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar a Yola. Kungiyar ta baiyana marigayi a matsayin mutumin da ya bada gufumawa sosai wajen cigaban Al umma, saboda haka wannan babban raahinne ba ga karamar hukumar Song Ka waiba harma da Najeriya baki Daya. Sanarwan tana maiyin Adu ar Allah ya gafarta masa, ya jinakanshi yasa Aljannace makomarsa. Allah ya albarkaci abinda ya bari ya Kuma baiwa iyalensa jakurin jinre rashin da akayi.

Bikin Babban. An Yaya Al Ummah Musulmai Murnan.

Image
Kwamandan Mafarauta na kasa Kuma sarkin yakin mafarautan jahar Adamawa  Alhaji Muhammed Adamu ya taya Al umma Musulmain duniyar murnan bikin Babban sallah tare dayin fatan yin bukukuwar sallah lafiya. Kwamandan Alhaji Muhammed Adamu ya baiyana haka ne a wata sanarwa da fitar dangane da bikin Babban Sallah a Yola. Alhaji Adamu ya Kuma taya shuwagabanin da suka hada da shugaban kasa Bola Tinubu. Sarakunan garganiya, Yan majalisar dokoki na kasa dana jihohi, murnan bikin sallah, tare dayi musu adu ar Allah ya karbi ibada ya Kuma basu damar gudanar da shugabancinsu cikin kwanciyar hankali, dafatan Allah zai Kai mu na badi lafiya. Ya Kuma shawarci Al umma Musulmai da suyi amfani da wannan lokacin wajen yin dukkanin abinda suka dace domin samun hadin Kai da zaman lafiya a tsakanin Al umma. Ya Kuma yabawa hukumomin tsaro dama Mafarauta bisa hadin Kai da goyon baya da suke bayarwa domin inganta tsaro dama wanzar da zaman lafiya a fadin Najeriya. Alhaji Muhammed Adamu yace zaiyi amfani da w...

An shawarci Al umma Musulmai kan jadin Kai da zaman lafiya.

Image
  An shawarci Al umma Musulmai a fadin Najeriya da suyi amfani da lakacin bukukuwar Babban sallah wajen yin dukkanin abinda suka dace domin samun jadin Kai da zaman lafiya a tsakanin Al umma baki Daya. Kwamishin kananan  da matsa gatar sana o I a jahar Adamawa Alhaji HammanJumba Gatugel ne ya bada wannan sahawara a wata sanarwa da ya fitar dangane da bikin Babban sallah a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji HammaJumba Gatugel yace lokacin bukukuwar sallah lolacine da yake da muhimmanci ga Al umma Musulmai, don haka ya kamata Al umma Musulmai suyi amfani da wannan lokacin domin Jada Kai Mai daurewa. Alhaji HammanJumba ya kirayi malamai musamman masu gabatar da wa azuzzuka dama huduba da su Sanarwa Al umma Musulmai mahimmancin zaman lafiya dama hadin Kai. Ya Kuma kirayi Al umma Musulmai da su Kara azama wajen adu o I domin neman taimakom Allah madaukakin sarki wajen kawo Karshen dukkanin kalubalen tsaro a jahar dama kasa baki Daya. Ya Kuma jaddada yabonsa ga gwamna Ahmadu...

Adamawa state police Command Mourns the passing of Jibril Aminu.

Image
Adamawa State Police Command expresses deep sorrow over the passing of Professor Jibrin Aminu, a statesman, distinguished scholar, and elder who served Nigeria in various capacities with honour and dedication. Police Public Relation Officer Adamawa state Command SP Suleiman Yahaya Nguroje announce this in a statement made available to Newsment in Yola. Professor Aminu’s remarkable contributions to education, diplomacy, and national development remain a legacy that will be cherished by generations to come. On behalf of the officers and men of the Command, the Commissioner of Police, Adamawa State Command, *CP Dankombo Morris, PSC (+)*, extends heartfelt condolences to the family of the deceased, the government and good people of Adamawa State, and the entire nation. *May Almighty Allah forgive his shortcomings and grant him Aljannatul Firdaus. Ameen.*

NSCDC Adamawa State Command Ensures Adequate Security for Eid El-Kabir Celebrations*.

Image
As the Eid El-Kabir celebrations approach, the Commandant of the Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC), Adamawa State Command, ID Bande, has directed the deployment of 1,600 personnel across all 21 Local Government Areas (LGAs) of the state Public Relation Officer Adamawa State Command DSC AMIDU NYAKO BABA discloused this in a statement made available to Newsmen in Yola. This move is to ensure maximum security before, during, and after the Eid festivities, in a bid to maintain peace, safety, and the protection of lives and property. The deployment is aimed at safeguarding critical national assets and infrastructures, public spaces such as Eid grounds, markets, parks, and recreational centres. In his statement, Commandant ID Bande emphasized that the NSCDC personnel have been strategically positioned to curb any attempts at disrupting the celebrations or engaging in criminal activities during the holiday period. He further charged the officers to remain professional, competen...

Karon farko an bude cibiyar sayar da iskar gas wato CNG a yankin Arewa masu gabas

Image
Gwamnan Jihar Adamawa, Rt. Hon. Ahmadu Umaru Fintiri, wanda Mataimakiyar Gwamna, Farfesa Kaletapwa George Farauta ta wakilta, ta halarci bikin kaddamar da cibiyar iskar gas ta farko a Arewa maso Gabas (LCNG Hub) tare da Karamin Ministan Man Fetur (Gas), Rt. Hon. Ekperikpe Ekpo, PhD, a Yola. An gudanar da bikin a Filin Jirgin Sama kasa da kasa na Lamido Aliyu Mustapha, wanda ya nuna wani mataki ne mai muhimmanci wajen wanzar da makamashi mai dorewa da bunkasa tattalin arziki a yankin. Wannan Cibiyar LCNG, hadin gwiwa ne a tsakanin kamfanin Greenville LNG da Gwamnatin Tarayya ta Najeriya, wadda za ta sauya tsarin rarraba makamashi ta hanyar kai iskar gas mai ruwa (LNG) da iskar gas da aka matse (CNG) zuwa yankuna masu nisa ta hanyar "virtual pipelines". Wurin zai kuma zama tashar cika man iskar gas ga motocin da ke amfani da gas, wanda hakan zai rage kudin sufuri da kuma bunkasa zirga-zirgar ababen hawa masu tsafta. A jawabin ta na musamman, Mataimakiyar Gwamna jahar Adamawa  F...

EXECUTIVE SECRETARY, ADAMAWA STATE PILGRIMS COMMISSION, PARTICIPATES IN 2025 PRE-ARAFAT MEETING IN MAKKAH

Image
By Aisha Saad, Makkatul Mukarramah The Executive Secretary of the Adamawa State Muslim Pilgrims Welfare Commission, Malam Abubakar Salihu, has participated in the 2025 Pre-Arafat meeting organized by the National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) in the holy city of Makkah. The annual Pre-Arafat meeting is a strategic gathering of key stakeholders in Nigeria’s Hajj operations, designed to review logistical preparations and ensure a seamless experience for intending pilgrims. This year’s session brought together officials from various Nigerian state pilgrims’ boards, including directors and technical teams, for intensive briefings and coordination efforts. Malam Abubakar Salihu, who also serves as the Secretary of the Forum of Chief Executive Officers of Muslim Pilgrims Boards, Agencies, and Commissions in Nigeria, was accompanied by top directors of the Adamawa State Commission. He took an active role in the deliberations, presenting key observations and recommendations aimed at stre...

Top Official of Adamawa Prigrims welfare Commission visit Arfat and Minna in Saudi Arabia.

Image
By Aisha Sa ad in Jiddah Saudi Arabia. Ahead of Arafat Day, the Adamawa State Muslim Pilgrims Welfare Commission has concluded arrangements at Arafat and Mina in preparation for this year’s Hajj in Saudi Arabia. This is contained in a statement by the Commission’s Information Officer, Hajiya Sa’ad  in Jeddah According to the statement, the Chairman of the Commission, Alhaji Bappari Kem; the Executive Secretary, Malam Abubakar Salihu; a representative of the Amirul Hajj; and other officials visited Arafat and Mina to supervise the allocation of tents and facilities for Adamawa pilgrims. The statement also urges pilgrims from Adamawa State to maintain discipline and avoid actions that could lead to misunderstandings.  It further encourages them to use Arafat Day to offer prayers for peace and development in the state and the country.