Posts

Showing posts from September, 2024

Barr Jibril Ibrahim Felicitates with Muslim Ummah on Eid-el-Maulud, Urges Unity and Peace in Adamawa

Image
By Ibrahim Abubakar Jimeta  The Chairman of Yola North Local Government Area (LGA), Barr Jibril Ibrahim, has extended his heartfelt felicitations to Governor Ahmadu Umaru Fintiri and the entire Muslim Ummah as they mark this year’s Eid-el-Maulud, commemorating the birth of Prophet Muhammad (PBUH). In a statement released by his Media Office in Yola, Barr Jibril Ibrahim conveyed his warmest greetings to Governor Fintiri, the Lamido of Adamawa, HRH Alhaji Dr. Muhammadu Barkindo Aliyu Musdafa, and the Muslim community in Yola North and across Adamawa State. The chairman expressed his joy in celebrating the occasion, offering prayers of peace, unity, and goodwill to all, particularly to his constituency. He emphasized the importance of reflecting on the teachings of Prophet Muhammad, who epitomized a life of simplicity and humility. Barr Jibril urged Muslims to embrace the values of forgiveness, peace, and unity, which are much needed in both Yola North and the wider Adamawa State. He call

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta Taya Al ummar musulmai jahar murnan bikin Maulidi.

Image
  Kwamishinan yan sandan jahar Adamawa Dankwambo Morris ya bukaci da a gudanar da bukuwar maulidi cikin kwanciyar hankali da lumana a fadin jahar Adamawa. Kwamishinan ya baiyana haka ne a wata sanarwa da kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa rundunan tunin ta baza Jami anta a sassa daban daban dake fadin jahar domin tabbatar da ganin an gudanar da bukuwar ba tsare da matsaloliba. Don haka nema rundunan ke kira ga daukacin Al umma da sukasance masu baiwa hukumomin tsaro hadin Kai da goyon baya domin ganin an samu nasaran kare rayuka dama dukiyoyin Al umma. Kwamishinan Yan sandan ya Kuma kirayi Al umma musulmai da suyi amfani da wannan lokacin na bikin Maulidi wajen yin adu o in wanzar da zaman lafiya a jahar tare Kuma da Kai rahoton dukkanin abinda basu amince da suna ga ofishin Yan sanda mafi kusa.

Kungiyar Yan Jarida NUJ shiyar jahar Adamawa ta Taya gwamna jahar Adamawa dama Al ummar jahar murnan bikin Maulidi.

Image
  Kungiyar Yan jarida a Najeriya N U J shiyar jahar Adamawa tana Mai taya gwamnan jahar Adamawa  dama daukacin Al umma musulmai dake fadin jahar Adamawa murnan bikin Maulidi wannan shekara ta 2024. Kungiyar ta baiyana haka ne a wata sanarwa da ake rabawa manema labarai dauke da sanya hanun shugaban kungiyar a jahar Adamawa Ishayaku Donald Dedan da sakatarenta Fedelis Jocthan da suka fitar a Yola. Kungiyar ta Kuma taya membobinta murnan bikin Maulidi ranan haifuwar fiyayyen Halitta Annabi Muhammadu S A W. A yayin bikin an kirayi dukkanin Al umma da suyi koyi da jalayen manzon Allah domin ganin an samu zaman lafiya da fahintar juna harma da cigaba. Kungiyar ta Kuma kirayi Al umma musulmai da suyi amfani da wannan lokaci wajen yin adu o I Samar da hadin Kai da Kuma samun moriyar domokiradiya kamar yadda muke ganin cigaban domokiradiya a jahar Adamawa karkashin shugabancin  gwamna Ahmadu Umaru Fintiri. Sanarwan ta Kuma shawarci kafafen yada labarai sukasance masu maida hankali wajen abinda

Rundunan tsaro Civil Defence ta lashi takwabin baiwa Al umma kariya a lokacin zanga zanga kasa da za ayi a jahar Adamawa.

Image
  A kokarinta na ganin an samu zaman lafiya a yunkurin da gamaiyar kungiyar dalube ta  kasa wato NANS keyi na gudanar da zanga zangan lumana. Rundunan tsaron bada kariya ga farin hula wato Civil Defence ta gudanar da taro na musamman da kungiyar dalube dake Jami o I a fadin jahar dama sauran masu ruwa da tsaki domin tattaunawa ganin ba a samu matsalaba a yayin zanga zanga. Taron Wanda ya samu halartan sarakunan gargajiya, kungiyoyin addinai, dama kungiyoyin fararen hula harma Dana dalube daban daban domin tattauna illar da zanga zangan zai iya haifarwa a tsakanin Al umma. Taron Wanda ya gudana karkashin jagoranci kwamandan Rundunan a jahar Adamawa Idris Bande ya ja hankalin dalube da kada sukasance masu karya doka a lokacin zanga zanga, duk da cewa doka ya basu damar yin zanga zangan lumana to Amma doka bai basu damar tayar da fitina ko yin tarzomaba. A zantawarsa da manema labarai kakakin rundunan tsaro ta Civil Defence a jahar Adamawa DSC Nyako Amidu Baba yace baya ga taron da aka gu

Mutane 26 sun Samu yanci daga gidan yarin cikin garin Yola dake jahar Adamawa.

Image
 A cigaba da ziyar gidan yari da kwamitin kan harkokin shariya keyi, kwamitin karkashin jagoranci shugabar Alkalain jahar Adamawa Maisjariya Hafsat Abdulrahman  ya sallami mutane shida daga gidan yarin cikin garin karamar hukumar yola ta kudu tare bada belin mutane 13 da Kuma yankewa akalla mutane 6 hukuncin zama a gidan yari. Daga cikin wadanda aka yankewa hukuncin an saki goma a yayinda ake duba laifukan mutane tara daga cikin mutane 128, sai Kuma an sallami mutane 16 da cikin mutane 238 wadanda ke jiran shariya. Har wayau mutane 24 suna jiran hukuncin kisa a yayinda mutane 5 Kuma na jiran hukuncin zaman gidan yari na Rai da Rai. Kawo yanzu daidan yarin na dauke da fursunoni 440 Mai makon 500 da aka kaiyade a gidan yarin. Da taketiwa wadanda aka sallama jawabi shugabar Alkalain jahar Adamawa Maisharya Hafsat Abdulrahman ta baiyana cewa an sallamesune saboda laifukasu basu taka Kara sun karyaba Wanda hakan yasa kwamitin ya duba Kuma yayi la akari tare da tausayawa yanke shawaran salla

Jami an Yan sanda sun samu Karin girma a jahar Adamawa.

Image
  Jami an Yan sanda goma Sha biyu sun samu Karin girma a rundunan yan sandan jahar Adamawa daga mukamain safirtanda zuwa Babban safirtanda. Da yake lika musu mukamain kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankwambo Morris ya kirayi wadanda suka samu Karin girman da sukasance masu gudanar da aiyukansu bisa doka da Kuma kwarewa da suke dashi domin ganin an samu cigaba tsaro dama zaman lafiya mai daurewa a tsakanin Al umma. Ya Kuma yabawa Jami an Yan sanda bisa sadakarwa da suke wajen kare rayuka dama dukiyoyin Al umma dake fadin jahar baki Daya. An dai gudanar da bikin lika mukamain ga Yan sandan ne a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa.

Northeast Cooperatives Stakeholders Forum Inaugurates Adamawa State Chapter

Image
By Ibrahim Abubakar Yola The Northeast Cooperatives Stakeholders Forum has officially inaugurated its Adamawa State chapter, with a ceremony held recently in Yola. Barrister Abdullahi Jalo, the Forum's President, led the inauguration and took the opportunity to praise Governor Ahmadu Umaru Fintiri for his administration's developmental strides across the state. Jalo highlighted the "tremendous development" Adamawa State has experienced under Governor Fintiri's leadership, acknowledging the significant progress made in infrastructure and economic growth. He also commended the cooperative societies in Adamawa for their unity and efforts to drive progress in trade and business, emphasizing the achievements reached so far. Speaking at the event, Suleiman Samuel Olalekan, Branch Manager of United Bank for Africa (UBA), pledged the bank's support for the cooperative movement, reinforcing its commitment to aid in the development of Adamawa State. He urged cooperative

BARR. JIBRIL IBRAHIM URGES COOPERATION FOR EFFECTIVE GOVERNANCE IN YOLA NORTH

Image
By Ibrahim Abubakar, Yola The Chairman of Yola North Local Government Council, Barr. Jibril Ibrahim Jimeta, has called for unity and collaboration among the legislative arm, directors, departmental heads, and staff to ensure effective governance. His remarks came during the swearing-in ceremony of the newly appointed Secretary and Supervisory Councilors, held at the Yola North Local Government Secretariat. Addressing the gathering, Barr. Jibril Ibrahim urged the people of Jimeta to support the Adamawa State Governor, Rt. Hon. Ahmadu Umaru Fintiri, by participating in monthly sanitation efforts to promote a healthier state capital. He praised the governor for granting autonomy to local government councils, even before the Federal Government officially enacted such measures. The Chairman reminded the newly appointed officials that their positions, while based on merit, remain probationary, emphasizing that their performance and dedication will determine their continuity in office. “Your

Autonomy of academic institutions must be safeguarded ASUU Yola zone tells FG.

Image
The Academic Staff Union of Universities (ASUU) Yola Zone wants has expressed concern about the unfair treatment its members are facing.  A statement signed by Professor Dani Mamman in Yola, Adamawa state emphasized that the union has designated 10th September 2024 as a day to show solidarity to ASUU Victimized Lecturers throughout the country, specifically focusing on those in the aforementioned universities. ASUU firmly believes that an injury to one is an injury to all. "It seems that our members are being victimized without justifiable reasons, simply for standing up for the truth.   "This situation is particularly noticeable in universities such as Federal University of Technology Owerri (FUTO), Lagos State University (LASU), Ebonyi State University (EBSU), Ambrose Ali University Ekpoma (AAUE), Prince Abubakar Audu University (PAAU) formerly known as Kogi State University (KSU), and Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu University (COOU), Igbariam. "Our members are facing psy

Hukumar kare haddura ta tarayya ta kudiri aniyar inganta aiyukan matuka matocin kasuwa a fadin jahar Adamawa.

Image
  Sabon Kwamandan hukumar kare haddura ta   tarayya a jahar Adamawa C C Yahaya Sabo Adikwu ya baiyana cewa ahirinsa shine Samar da tsari da zaitaimaka wajen inganta harkokin tuki domin kaucewa yawan samu cinkoso ababen hawa a fadin jahar.  Ya baiyana cewa da farko zai gabatar da sabon tsari kan tukin motocin kasuwa ta Samar musu da kaya bai Daya Wanda hakan zai basu damar gane duk wata kamfanin sifiri. Ya kara da cewa zasu gabatar da wayar da Kai da horo ha matukan motocin kasuwanci domin kautata aiyukansu dama fasinjojinsu. A cewarsa dai Yana so ya inganta harkokin tuki a fadin jahar dama inganta aiyukansu yadda ya kamata.tare da mutunta fasinjojinsu dama nuna da a a tsakanin Al umma  Kwamandan yace a lokacin gangamin imba months da zasu na wayar da Kai a tashoshin motoci zasu hada Kai da hukamar NDLEA domin  gwajin miyagun kwayoyi Kuma duk direban da suka samu Yana ta ammali da miyagun kwayoyi zasu turasu waje da za sauya masa tunaninsa domin rage yawan hadura a kan hanyoyin. Ya kira

Mazauna gidan yari 42 sun samu afuwa a yayinda aka nada belin 25 a jahar Adamawa.

Image
  Kwamitin kan gidan yari a jahar Adamawa Wanda shugabar Alkalain jahar Adamawa maisharya Hafsat Abdulrahman ke jagoranta ya sallami mazauna gidan yari 42  tare da bada belin mutane 25 da Kuma yankewa mutane 37 hukunci a gidan yarin Yolde Pate dake Yola. Cikin mazauna gidan yari 182 da suke jiran shariya wadanda aka ganatarwa kwamitin an sallami mutane 32 tare da yankewa mutane 37 hukunci. An Kuma sake sallaman mutane 10 daga cikin wadanda aka yankewa hukunci. Wasu daga cikin wadanda aka sallama an sallamesune biyo bayan yadda laifukansu basu taka Kara sun karyaba. Kwamitin ya dauki matakin haka saboda rage cinkoso a gidajen yari dake fadin jahar. Mazauna gidan yari 800 ne dai ake bukatar zamansu amman yanzu haka mazauna gidan yarin sunkai 886. A cikinsu akwai 665 suna jiran shariya a yayinda 185 an yanke musu hukunci da Kuma 10 na jiran hukucin Rai da Rai sai Kuma 16 na fuskantar hukuncin kisa. Kwamitin yace anyi rijistan kasa kasai da yawa wandan da kwamitin zaiyi la akari da su amma

Civil Defence in Adamawa Promise to tackle any criminal activities in the state.

Image
  In a effort to  decisive move to curb vandalism and other criminal activities in Adamawa State, Commandant ID Bande of the Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) has made the  warning to all vandals, thieves, and burglars. During a press briefing where 12 suspected vandals and other criminals involved in theft and burglary were paraded, at Command Headquarters Yola, the Commandant. Bande made it clear that Adamawa will no longer serve as a safe haven for criminals. In his statement, Commandant Bande declared that under his leadership, it will no longer be "business as usual" for vandals and scavengers in the state. He urged those engaging in such activities to either repent or relocate, emphasizing that the state will remain intolerant of criminal behavior. "Adamawa is not a place for vandals or scavengers. We are fully committed to protecting the public and state's assets and ensuring that criminal elements are brought to justice," Commandant Bande

Rundunan tsaron Civil Defence ta lashi takwabin dakile aikata laifuka a fadin jahar Adamawa.

Image
  A kokarinta na dakile aiyukan ta addanci, sace sace, dama sauran aikata laufuka. Rundunan tsaro bada kariya ga farin hula wato Civil Defence dake jahar Adamawa ta gargadi duk Mai aniyar aikata laifuka da ya nisanta kansa da aikata laifuka domin kaucewa fushin rundunan. Kwamandan Rundunan a jahar Adamawa ID Bande ne ya bada wannan gargadi a lokacinda yake ganatarwa manema labarai mutane 12 da ake zargi da aikata laifuka a shelkwatar rundunan dake sakatariyar tarayya a Yola. Kwamandan a wata sanarwa da kakakin rundunan ta Civil Defence a jahar Adamawa DSC Amidu Nyako ya fitar ya baiyana  karara cewa rundunan bazata bari ta na gani ana aikata laifuka ba saboda haka a kaucewa duk wasu aikata laifuka. Kwamandan Bande yace karkashin shugabancinsa bazai yarda wasu suna sace saceba saboda haka duk masu gudanar da irin wannan aiyuka to su tuba domin rundunan baza ta lamunce da aikata laifuka ba. Domin a cewarsa jahar Adamawa babu maboyar masu aikata laifuka domin rundunan a shirye take ta kar

Matsalar Wutan lantarki: Daluben kwalejin fasaha na jahar Adamawa sun gudanar da zanga zangan lumana.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. Da sanyar safiyar Litinin din nan ne dai daluben kwalejin fasaha ta jahar Adamawa suka gudanar da zanga zangan lumana  a wani abunda suka kira da rashin wutan lantarki a makarantar dama matsalar rashin ruwa Wanda acewarsa sun dauki dauki tsawon makwanni biyu batare da wutan lantarki ba. Da yake yiwa manema labarai jawabi a madadin daluben Baba Lastiri ya baiyana damuwarsa dangane da rashin wutan dama ruwa tare da Kiran gwamnatin jahar Adamawa dama hukumar gudanarwan makarantar da su dauki matakan gaggawa domin magance matsalar baki Daya. A cewarsa lamarin da yasa sai daluben sun fita wajen makarantar kafin debo ruwa saboda su sun gaji da haka saboda haka ne suke bukatar hukumomi suyi dukkanin Mai yiwa domin kawo karshen matsalar baki Daya. Shima a jawabinsa shugaban kwalejin Farfesa Muhammed Tangos ya sanar da cewa kawo yanzu an shawo kan matsalar domin a cewarsa hukumar gudanarwan kwalejin suna iya kokarinsu domin ganin komai ya daidaita a kwalejin. Shuga

Protests Erupt at Yola Polytechnic over lack of Electricity and water.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola In the early hours of this morning, students at the College of Science and Technology in Yola staged a peaceful protest in response to ongoing issues with electricity and water supply. The demonstration, primarily led by hostel residents, was sparked by two weeks of persistent power outages, which have severely impacted the availability of water on campus. The protesters, Baba lastiri one of the Student expressing their frustration, called on the Adamawa State Government and the college's management to urgently address the situation. The lack of electricity has not only deprived students of drinking water but also hindered their ability to carry out basic daily activities, such as bathing. In previous instances, students have had to venture outside the school premises in search of water, but the current situation has reached a breaking point, prompting this morning's demonstration. The students are urging the authorities to take immediate action to rest