Posts

Showing posts from March, 2024

Rundunan yan sandan Najeriya ta lashi takwabin kama duk Wanda yake da hanu a kisan Jami anta shida a jahar Delta.

Image
  Rundunan yan sandan Najeriya tace yanzu haka ta tsumduma cikin gudanar da bincike domin gano wadanda suke da hanu a kisan Jami an yan sanda a wani hatsaniya da ya faru a Ughelli dake jahar Delta. Lamarin da yayi sanadiyar mutuwar Jami an Yan sanda shida inda harziwa yanzu a Kai ga gano Yan sanda shida ba. Hakan na kunshene a cikin wata sanarwa da maimagan da yawun rundunan  ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar a Abuja. Biyo bayan kwararar bin cike da aka gudanar yanzu haka ana tsare da mutane takwas da ake zargi da hanu a cikin harin kwanyan bauna da akayiwa Jami an Yan sandan, tun da farko dai an kama mutane biyar, kana daga bisani an kama mutane uku a wurare daban daban. Biyo bayan hadin Kai da aka baiwa rundunan ne ya bada samun nasaran kama wadanda ake zargin Wanda jimlansu yaka takwas. Wadanda aka kama suna tsare a hanun Yan sanda Kuma suna taimakawa wajen gudanar da bincike . Kuma runduna Yan sandan a shirye take ta kama duk wadanda suke da hanu a cikin lamarin Kuma da zaran ta kamma

Easter celebrate police commissioner Direct to deployed personal across the state.

Image
Adamawa state police Commissioner DanKombo Morris reassures Adamawa State Government and Good people of Adamawa State of his  commitment to ensuring the safety and security of all citizens as they celebrate Easter.  In line with the commitment of the Inspector General of Police IGP System of Policing, he has ordered for 24/7 Police presence to  dominate the public spaces across the State.  CP,  directed that all Divisional police officers (DPOs), Operational Commanders and their supervising Area Commanders to personally lead the Men deployed  to areas of likely security threats within their respective areas of responsibility (AoRs). The proactive visibility patrols will be conducted at all places of worship, Event Centers, residential areas as well as other places of functions. The Command emphasizes the importance of professional conduct among its officers deployed for these duties and warned that all officers to be accountable and transparent while discharging their responsibility. T

Ban on the use of motorcycles still enforce.

Image
Following the declaration of restrictions on motorcycle movement by the state government in Viniklang, Federal Housing Estate, Ngurore, Mbaba, Wauru Jabbe, and Yolde Pate communities in Girei, Yola North, and Yola South local government areas. The Adamawa State Police Command has observed violations of government orders regarding the operation of motorcycles in those areas. People have been seen filtering within these areas with motorcycles disguised as bicycles. Police Public Relation Officer Adamawa State SP Suleiman Yahaya Nguroje Stated this in a statement made available to Newsmen in Yola  The Command wishes to advise members of the public to desist from using such types of motorcycles and respectfully comply with such orders to ensure public safety, public order, and prevent the breakdown of law and order. The Commissioner of Police, Dankombo Morris,  while reaffirming commitment to ensuring the maintenance of law and order, urges members of the public to respectfully comply with

Yan Sanda a jahar Adamawa sun Sha Alwashin inganta tsaro a lokacin bikin Easter.

Image
  A yayinda ake kokarin gudanar da bikin Easter na wannan shekara ta 2024 kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya tabbatarwa gwamnatin jahar Adamawa dama Al ummar jahar Adamawa cewa rundunan a shirye take ta kare raguka Dana dukiyoyin Al umma a lokaci dama bayan bikin na Easter. Kakakin rundunan yan sanda a jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan tace yana daga cikin aniyar Babban sifeton Yan sandan Najeriya na inganta aiyukan Yan sanda domin su samu damar kare rayuka dama dukiyoyin jama a saboda haka rundunan ta lashi takwabin inganta tsaro a fadin jahar. Kwamishinan ya Kuma umurci dukkanin Jami an ofishishoahin Yan sanda dake fadin jahar da su tabbatar an samu ingancin tsaro a Yan kunansu tare Kuma da sanya ido a wuraren ibadu a lokacin bikin na Easter. Rundunan ta Kuma baiyana cewa yana da muhimmanci Jami an Yan sandan su gudanar da aiyukansu bisa tsarin doka domin samun cigaban aiyukans

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa ta gargadi jama a da su nisanta kansu daga karya doka.

Image
  Biyo bayan datakita zirga zirgan mashuna Wanda gwamnatin jahar Adamawa tayi a wasu wurare kamar su rukunin gidaje ta tarayya, da Ngurore, Mbaba, waru jaabbe da yolde Pate dama gadin Girei Yola ta arewa da Kuma Yola ta kudu. Saboda haka rundunan yan sandan jahar Adamawa ta lura akwai wadanda sukegi dokan Karan tsaye don haka duk matuka mashuna dake zaune a inda dokan ta shafa to suyiwa kansu kiyamun laili da su nisanta kansu daga yin buris da dokan. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa dayarabawa manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Sanarwan ta Kuma shawarci Al umma da  sunista kansu da yiwa doka karantsaye tare da tabbatarwa Al umma cewa hukumomin tsaro a kimtse suke su kare rayuka dama dukiyoyin jama a. Kwamishinan Yan sanda jahar Adamawa Dankombo Morris ya umurci dukkanin Jami an Yan sanda da suke yankunan da dokan ya shafa  da su tabbatar da cewa anbi doka da oda . Rundunan da aka kafa domin ganin a

An bukaci da Al umma musulmai sukara himma wajen Neman ilimim Al qur ani Maigirma.

Image
  A yayinda ake cigaba da Azumin watan Ramadan an bukaci Al ummah musulmai da su Kara himma wajen karatun Al Qur ani Mai girma domin samun falalan Allah madaukakin sarki a Koda yaushe. Shugaban karamar hukumar yola ta arewa Alhaji Nasiru Hammanjoda ne ya baiyana haka a lokacin da yake jawabi a wurin rufe gasar Karatun Al Qur ani Mai taken Aisha Gaji Wanda aka gudanar a makarantar Islamiyar Bornoma dake cikin garin Jimeta dake cikin karamar hukumar yola ta arewa fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Nasiru Hamman joda yace ya kamata Al ummah musulmai su maida hankali wajen karatun Al Qur ani Mai girma da Kuma shirya irin wannan gasar Karatun Al kur ani a tsakanin dalube domin bunkasa karatun Al kur ani a tsakanin Al umma musulmai domin samun cigaba  Alhaji Nasiru kamata yayi ayi koyi da abinda wadannan bayin Allah sukayi na shirya irin wanna gasan karatun Al kur ani Wanda acewarsa hakan zai taimaka wajen fadada karatun Al Qur ani a tsakanin dalube. Shima a jawabinsa Hakimin Nasarawo Abb

Muslim have been advised to seeking knowledge of Qur an.

Image
  As  fasting contenues in the month of Ramadan,  Muslim have been advised to double their efforts in seeking knowledge of Qur an for the development of Islamic Education in the society. Chairman Yola North Local Government Adamawa state,  Nasiru Hammanjoda discloused this while speaking at the closing ceremony of Aisha Gaji Qur an anic completion held at Bornoma Islamiya in Jimeta Yola North. Nasiru Hammanjoda said knowledge of Qur ani is very important,  therefore the  Muslim Ummah should consider  reading the holy Qur an at all times. On his part,  Muhammed Gwani Kaka who is the leader of  the Aisha Gaji Qur anic Competition  thanked  Allah and commended all   those who  participated at the event  and also thanked the  District head of Nasarawo Abba,  Abubakar Aliyu Mustafa and Ahmed Usman Dadah for their efforts in  supporting Islamic activities. He promised to continue to  organize  the competition at both  the state, national and international levels. In his speech, the  District

Michika LG Organize a maiden town hall meeting on budget proposal.

Image
By Ibrahim Abubakar  Yola. Michika local government area of Adamawa Sate has organized a one day stakeholders meeting on it's 2024 budget proposal in Michika. The one day stakeholders meeting was organize by Michika LGA Department of Budget and Planning with support from Oxfam and its partners GIZ, CRUDAN, CEPAD with funding from German Federal Ministry for Economic Cooperation and Development (BMZ). The maiden town hall meeting with the theme “Budget of Consolidation and Inclusion” was organized as part of  efforts to improve social cohesion through participatory and inclusive community development planning in 16 wards Michika LGA and provided opportunity for the LGA to sensitize the public on 2024 budget projections and provisions for key capital projects highlighted by the citizens as captured in the Michika LGA community development plan. While presenting the 2024 budget, the Director of Budget and Planning Mr. Umar Musa stated that the total budget size stood at NGN6,964,537,6

Mutane shida sun shiga komar Yan sanda a jahar Adamawa.

Image
 Kawo yanzu rundunan yan sanda jahar Adamawa tana tsare da mutane shida da ake zargi  da satar Keken NAPEP. Rundunan ta rundunan SCID Yola suka nasaran kama mutane biyo bayan rahoton da suka samu na satn Keken NAPEP. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola.  Sanarwan tace da zaran an kammala bincike za a gurfanar da wadanda ake zargin a gaban kotu domin su fuskanci shariya. Kwamishinan Yan sanda jahar Adamawa Dankombo Morris yabawa Jami an Yan sandan bisa wannan jajircewa da sukayi wajen kama mutanen. Ya Kuma kirayi Al umma da sukasance masu taimakawa rundunan da wasu bayanai da zai taimaka wajen dakile aikata laifuka.

An bukaci matasa da su rungumi harkan noma.

Image
  Domin ganin an samu cigaban tattalin Arziki dama Samar da aikinyi an shawarci yan Najeriya musamman ma matasa da su maida hankali wajen rungumar harkokin noma  domin dogaro da kai. Mallam  Hamza Adam Andulhamid  shi ya bada wannan shawara a lokacinda yake gabatar da nasiha maitaken dogaro da Kai Wanda kwamitin wa azin matasa na kungiyar Izala maishekwata a Jos shiyae jahar Adamawa ya shirya Muhadara anan Yola. Mallam Hamza Adam Abdulhamid yace harkokin noma  abune da yake da yake da mutukan muhimmanci don haka bai kamata ace yan Najeriya sunyi wasa da nomaba. Malamin addinin musulunci yace Najeriya tana da kasa Mai fadi  Kuma duk abunda aka shuka zai fita don haka ba mafita illa a maida hankali wajen harkokin noma. Ya Kuma kirayi gwamnatoci a dukkanin matakai da su tashi tsaye domin taimakawa matasa dama manoma Wanda hakan zai taimaka wajen bunkasa harkokin noma a fadin Najeriya. Mallam Salihu Dauda sakataren majalisar malamai na kungiyar Izala maishekwata a Jos shiyar jahar Adamawa

FOMWAN Distributed Food Items to Orphans in Adamawa.

Image
  Muslim Ummah in Adamawa state have been advised to Assist orphans at all times so as to live a  peaceful and happiest life in the society. This advised was given by Amiral, Federation of  Muslim women of Nigeria( FOMWAN) Adamawa state Chapter, Hajiya Khadija Buba while speaking during distribution of food Items and Cloth materials to the orphans  in Yola. Hajiya Khadija Buba said,  assisting Orphans in the communities is very important because ,he who assist orphans especially during the month of Ramadan will get reward from Allah. She called on  individuals and stakeholders to do everything possible to help Orphans to better their lives particularly as the nation is  passing through hardship. In her remark ,Hajiya Hauwa Garba, Director Islamic affairs of FOMWAN Adamawa state Chapter equally called on the Muslim Ummah to assist Orphans so as to aquire western and Islamic  Education. She advised the  beneficiaries to use the items  for  the purpose intended  in this Holy month of Rama

FOMWAN ta rabawa marayu 15o kayakin abinci Dana sawa a jahar Adamawa.

Image
  Kungiyar mata musulmai ta tarayya a Najeriya FOMWAN shiyar jahar Adamawa ta rarrabawa marayu kayakin abinci Dana sawa harma da kudade domin su samu saukin rayuwa a tsakanin Al umma. Da take jawabi a lokacin rarraba kayakin Amiral ta FOMWAN a jahar Adamawa Hajiya Khadija Buba tace duk shekara suna rabawa marayu irin wadannan kayakin a harabar makarantar FOMWAN dake nan Yola. Hajiya Khadija Buba ta shawarci Al umma musulmai da sukasance masu taimakawa marayu a Koda yaushe domin Suma su samu saukin rayuwa musammanma a wannan wata na Ramadan. Hajiya Khadija tace taimakawa marayu Yana da mutukan muhimmanci domin akwai lada Mai yawa daga Allah madaukakin sarki saboda haka Yana da muhimmanci a maida hankali wajen tallafawa marayu. Itama anata jawabi darectan harkokin addinin musulunci a kungiyar ta FOMWAN shiyar jahar Adamawa Hajiya Hauwa Garba ta kirayi Al umma musulamai da su maida hankali wajen tura yara marayun makarantu zamani Dana addinin domin su samu illimin addinin Dana zamani. Haj

Adamawa/Taraba Customs thwarts smuggling of pms amidst violent Attack on Personnel.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola Following the unwavering efforts of the Nigeria Customs Service Officers for effective border management and to suppress smuggling activities at the nation's border, the Adamawa/Taraba Command officers, on Sunday, March 17, 2024, chased down smugglers on the Mubi-Sahuda road to prevent smuggling at the territorial borders.   According to the Statement by the public relations officer of the command, Naomi Titus stated that during the operation, three tricycles loaded with Premium Motor Spirit (PMS) suspected to be smuggled out of the country into the Republic of Cameroon were intercepted.   The officers, according to her, encountered fierce resistance from the smugglers, who launched a violent attack, trying to set both the officers and their official vehicles on fire. Fortunately, after a call for reinforcement, the Nigerian Army intervened, averting a potential disaster.   "However, one officer sustained severe injuries, and the windshield of an opera

Adamawa state police Command Arrested three suspected shila boys

Image
  the Command  through Anti Shilla Squad, while on routine patrol arrested three who have been on the wanted list of the Command. The three are among those operating with Sharp Daggers, Knives and other Dangerous weapons robbing innocent people of their belongings along Sangere Numan Road and Wauro Jabbe area of Yola South.  Police Public Relation Officer  SP Suleiman Yahaya Nguroje discloused this in a statement made available to Newsmen in Yola. During interrogation, the three suspects Volunteered Confessional statements adding that they robbed many innocent people of their Handsets including one Lidia James a Student of Modibbo Adamawa University, Yola. The suspect are Jamilu Sanusi 19 year old, Yusuf  Sardauna 21 year old and Ma aju Abdullahi 20 year old. Deligently prosecute upon completion of investigations.

Rundunan Yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran kama mutane uku da take nema ruwa a jallo

Image
  A kokarinta da yaki da taaddanci rundunan yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran kama mutane uku cikin jerin wadanda suke nema ruwa a jallo. Rundunan yan sandan ta runduna ta musamman dake yaki da Yan shila ta kama mutanen ne wadanda suka addabi mutane dake Sangere dake kan titin Numan, da wuro jabbe dake cikin karamar hukumar yola ta kudu a jahar Adamawa. Kuma an kamasu da makamai masu hatsari, irinsu wukake adduna da dai sauransu. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Biyo bayan kamasun dai tunin suka amsa laifunsu inda suka cema su sukayiwa wata daliba da take karatu a Jami ar Modibbo Adama dake nan Yola Mai Suna Lidia James kwacen waya. Wadanda ake zargin dai sun hada da Jamilu Sanusi Dan shekaru 19 da  Yusuf Sardauna maishekaru 21 da Kuma Ma aju Abdullahi Dan shekaru 20 Wanda a yanzu haka ana cigaba da bincike kuma da zaran an kammala bincike za agurfanar da su gaban kotu domin s

Dep Gov Innaugrates water project scheme in Fufore Adamawa state

Image
Adamawa state, Deputy Governor Professor Kaletapwa has commissioned water project in five different.communities of Fufore local government area of the state. The 2,400 cubic meter water projects targeted at ameliorating water scarcity of over 2,500 households in Adamawa state. Farauta urged security and traditional institutions to guard against vandalizing the projects by hoodlums in Gurin, Wuro-boki, Dasin-Hausa and Malabu  benefiting communities. The water scheme she said is commodity the people of the local government has been  yearning for long time, inline with policies and programs of the state. She urging the communities to take  ownership of the project and ensure proper maintenance. Mr Audu Ayuba Tanko, Commissioner for water resources was made successes due to  political will of the present government. The commissioner revealed that five different communities in Fufore have benefitted from such water projects executed by government. Earlier,  Usman Hamman Tukur Daware, chairm

Mataimakiyar gwamna ta Bude aiyukan Samar da ruwansha a karamar hukumar Fufore dake jahar Adamawa.

Image
  Mataimakiyar gwamnan jahar Adamawa Farfesa  Kaletapwa Farauta ta kaddamar da aiyukan Samar da ruwansha wamda akayi a wurare biyar dake cikin karamar hukumar Fufore a jahar Adamawa. Ana saran Samar da wadaceccen ruwansha ga jama a da dama domin magance karancin ruwansha a fadin jahar Adamawa. Kaletapwa ta kirayi Jami an tsaro tare da sarakunan gargajiya da sukasance masu sanya ido kan kayakin don kada wasu su lalata kayakin da akayi a garuruwan da suka hada da Gurin, wuro boki, Dasin Hausa, da Kuma malabu. Dangane da Shirin Samar da ruwa tace karamar hukumar ta dauki tsawon lokaci tana bukatar da a samarwa Al ummar ingancaccen ruwansha. Saboda da haka nema ta kirayi wadanda suka amfana da aikin da su maida hankali sosai tare da tabbatar da cewa sun kula dashi yadda ya kamata. A jawabinsa kwamishinan Al barkatun ruwa a jahar Adamawa Mr Audu Ayuba Tanko yace an samu nasaran gudanar da wadannan aiyuka ne biyo bayan yadda gwamnatin maici ta kudiri aniyar inganta rayuwar Al ummarta. Kwamis

Adamawa state Dep. Gov. Seeks Unity among the society.

Image
Adamawa Deputy Governor, Professor Kaletapwa Farautahas has asked for unity of purpose among  the state chapter, Women Wing of the Christian Association of Nigeria,(CAN)  in the state. Addressing state officials in her office, Wednesday, Farauta cautioned them against playing politics with bitterness, instead they should concentrate on evangelism as role models and leaders in the society She stressed that as mothers, they should always remain resolute and disciplined in all manner of decision making. The Deputy Governor urged them to  work together towards advancing the kingdom of God. Professor Farauta also advised them to intensify prayers amidst prevailing challenges. Princess Edna Azura who serves as the chairperson main planning committee of WOWICAN 2024 convention said their visit was to congratulate the deputy governor on her elevation to a new strata in the  fresh air administration and victory at the supreme court. Azura also used the visit to inform the Deputy Governor on the

Mataimakiyar gwamnan jahar Adamawa tanemi hadin Kai a tsakanin Al umma.

Image
  Mataimakiyar gwamnan jahar Adamawa Farfesa Kaletapwa Farauta ta bukaci hadin Kai a tsakanin Al ummar jahar. Mataimakiyar gwamna ta baiyana haka ne a lokacin da ta marabci kungiyar bangaren mata na kiristoci a Najeriya wato CAN a ziyara da suka kaimata a ofishinta dake nan Yola. Da take jawabi Farfesa Kaletapwa Farauta ta gargadi da su kaucewa amfani da siyasa wajen kawo abinda zai haifar da matsala a tsakanin Al umma, ya kamata su maida hankali wajen yin dukkanin abinda zai kawo zaman lafiya. Tace a matsayinsu na iyaye ya kamata a Koda yaushe sukasance masu maida hankali wajen tarbiya domin kawo karshen kalubalen da ake fuskanta. Mataimakiyar gwamnan ta kirayi mata da suyi aiki kafada da kafada domin samun taimakon Allah Madaukakin sarki.ta Kuma shawarcesu da sucigaba dayin adu o I domin kawo ga karshen kalubalen tsaro a fadin jahar baki Daya. A jawabinta shugabar kungiyar ta WOWICAN Princess Edna Azura  wand Kuma itace kwamitin shirya taro na shekara ta 2024 tace sun kawo ziyaran ne

Yan Sanda a jahar Adamawa suna tsare da mutane 58 bisa zarginsu da aikata laifuka daban daban a fadin jahar.

Image
  Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta jaddada aniyarta na ganin ta takkabe aikata laifuka a fadin jahar. Kamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ne ya baiyana haka a lokacinda yake yiwa manema labarai jawabi dangane da irin nasarori da ya samu tunda ya fara aiki a matsayin kwamishinan Yan sanda a ranan 14 -2-2024. Kwamishin Yan sandan yace tun daga ya karbi ragamar aiki Babban matsalar da aka fuskanta shine aiyukan Yan shila. Yace a kokarin da rundunan takeyi na dakile aiyukan yan masu tada zaune tsaye rundunan tare da hadin gwiwar yan Farauta sun kutsa sansanin sambisa dake nan Yola a jahar Adamawa. Inda ma kwamishinan ya baiyana cewa sambisa ya zama matattaran Yan shila. A samamai da rundunan ta Kai ta kama akalla mutane 40 tare da makamai masu hatsarin a wurinsu. Kawo yanzu dai du da du rundunan tana tsare da mutane 58 wadanda ake zargi da aikata laifuka daban daban a fadin jaha da suka hada da garkuwa da mutane, fashi da makamai, da dai sauransu. Kwamishinan ya kirayi

Police Arrested 58 suspect in Adamawa.

Image
  Adamawa state Police Command has  promised to  to eradicate criminal activities in the state. Adamawa state Police Commissioner Dankombo Morris stated this while speaking to Newsmen on his achievement  since he  assumed office on 14 February 2024. The Commissioner said when he took over of the affairs of the command,  the main  security  challengie is the menace of shila boys. He said In a bid to checkmate their nefarious activities the command has  collaborated  with the hunters and  launched   a coordinated  seamless operation at sambisa forest here in Adamawa state. The police commissioner described the sambisa forest as  a safe haven for the shila boys. During one of the state command's raid about forty shila boys were arrested and dangerous weapons recovered from them.  However the command has  Arrested Fifty eight suspects with  different  in the state which Include Kidnapping, Army robbery, shila, and others. The Commissioner called on the people of Adamawa state to always

An Bude gasar Karatun Al Qur ani Mai girma maitake Aisha Karo na farko a jahar Adamawa.

Image
 A Karon farko an Bude gasar karatun Al Qur ani Maigirma Mai taken Aisha Gaji Wanda Alhaji Muhammed Gwani ya assasa a jahar Adamawa. An dai Bude gasar karantunne a makarantar Islaniyar Bornoma dake NEPA a cikin garin Jimeta a karamar hukumar yola ta arewa fadar gwamnatin jahar Adamawa. Dake jawabi a wurin Bude gasar Modibbo Safiyanu Iya Runde Babban limamin Masallacin Jumma a na tsohon kasuwa Kuma wakilin malamai yaja hankalin Al umma musulmai wajen yiwa Al Qur ani hidima da Kuma taimakawa wajen bunkasa karatun Al Qur ani Mai girma domin samun cigaban addinin musulunci. Modibbo Safiyanu ya Kuma kirayi Al umma musulmai musammanma mawadata da suyi koyi da Alhaji Muhammed Gwani wajen shirya irin wadannan gasa Wanda acewarsa hakan zaitaimaka wajen cigaban karatun Al Qur ani Mai girma a tsakanin Al umma. Shima a jawabinsa Alhaji Usman Ahmed Dada Kaigaman Jimeta ya godewa daukacin wadanda suka halarci taron Bude gasar tare da Yi musu fatan Allah ya maida kowa gijensu lafiya. Ya Kuma shawarci

Yan Sanda a jahar Adamawa suna tsare da wani da ake zargi da yiwa yarsa fyade

Image
  A yanzu haka rundunan yan sanda jahar Adamawa tana tsare da wani mutum Mai shekaru  42 da haifuwa bisa zarginsa da yiwa yarsa yarsa yar shekaru 9 da haifuwa fyade. Lamarin ya farune a Kabak dake karamar hukumar Mubi ta kudu dake jahar Adamawa. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa an samu nasaran kama Auwal Shuaibu  Wanda ake zargin ne biyo bayan rahoton da matarsa Asma u Isa ta kawo ofishin Yan sanda dake Mubi. Biyo bayan bincike da aka gudanar Wanda ake zargin ya amsa laifunsa harma ya dora halakin aukiwar lamarin dashan giya dama kwayoyi da yasha ne yasashi aikata haka. Kawo yanzu dai kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa  Dankombo Morris ya bada umurnin gudanar da bincike kuma da zaran an kammala bincike za a gurfanar dashi a gaban kotu domin ya fuskanci shariya.

Taraba state government seeks Collaboration with federal ministry of Tourism.

Image
  By Sani Yarima Jalingo. Taraba state government seeking establish a relationship between the state and federal Ministry of Tourism.  Hajiya Aishat A. Barde, the Honourable Commissioner of Environment and Climate Change in Taraba State visited Honourable Lola Ade John, the Minister of Tourism, at her office in the Federal Capital Territory, Abuja, with her team and Mr. Ibrahim Pam, the CEO of SUNVILA NIGERIA. The purpose of this courtesy visit was to establish a relationship between the Federal Ministry and the State Government and seek collaboration for projects that would encourage local tourism, decrease carbon footprint, and boost the economy of Taraba State.  The proposed project is the "Ecotourism and Natural Resource Management" of the Gashaka Gumti National Park. Honourable Barde emphasized the project's multiple benefits, including the preservation of biodiversity, the promotion of community engagement, and the enhancement of social, economic, and environmental

Gwamnatin jahar Taraba ta nemi hadaka da ma aikatar yawon shakatawa ta tarayya

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo. Gwamnatin jahar Taraba ta nemi hada Kai da ma aikatar yawon Bude ido a  Najeriya domin bunkasa harkokin yawon Bude ido da shakatawa a Najeriya. Kwamishiniyar Muhalli da sauyin yanayi a jahar Taraba Hajiya Aisha A Barde ce ta baiyana haka a lokacinda ta ziyarci ministan ma aikatar yawon Bude ido da shakatawa a Najeriya Lola Ade John a ofishinta dake Abuja. Kwamishiniyar da Kai ziyaranne da tawaganta dama shugaban SUNVILA NIGERIA Ibrahim Pam. Inda tace ta kawo ziyarar ne saboda Kara donkon zumunci a tsakanin ma aikatar yawon Bude ido da gwamnatin jahar Taraba domin samun damar gudanar da aiyukan bunkasa yawon shakatawa domin bunkasa tattalin Arzikin jahar, kasancewar jahar tana da wurin yawon Bude ido kamar Gashaka Gunti National Park. Hon. Aisha Barde ta baiyana cewa aiyukan zai taimaka a bangarori daban daban da suka hada da Samar da aikinyi, cigaban Al umma, harma da inganta rayuwa Al umma da dai sauransu. Ta Kuma ambato gwamna Agbu Kefas Yana iya kokarinsa

Tsadar ratuwa ad a itace mafita.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. Ina Maka Addu'a Da Fatan Gamawa Da Duniya Lafiya, Allah Ya Sada Ka Da Dukkan Alkhairan Dake Cikin Wannan Wata Na Ramadan, Allah Ya Jik'an Mahaifan Ka, Allah Ya Kara Bunkasa Samun Ka, Ya Kara Maka Daukaka, Allah Ya Maka Yadda Kake So Duniya Da Lahira Albarkacin Wannan Wata Na Ramadan, Albarkar Annabi Da Al'kur'ani, Ameeen Ya Hayyu Ya K'ayyum.Ramadan Mubaraka Amb. Mohammed Ahmed Marafa PSLs Babban sakataren kungiyar west Africa youth Congress. ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya fitar a yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Ya Kuma kirayi Yan Najeriya da suyi amfani da wannan lokaci na Azumin watan Ramadan wajen yin adu o I domin Neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen kawo karshen dukkanin kalubalen dake ciwa kasan nan tuwo a kwarya. Ambasada Muhammed ya shawarci mawadata da sukasance masu taimakawa marassa galihu da Kuma marayu domin Neman albarkan dukiyarsu da Kuma samun nasaran a dukkanin aiyukansu.

Yan Sanda a jahar Adamawa sun takawa Yan shila birki.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. A kokarin dakile aiyukan Yan shila ofishin Yan sanda dake Jimeta wato Jimeta Division dake cikin karamar hukumar yola ta arewa a jahar Adamawa ta Yi nasaran kama mutane goma sha biyar Yan shila a dai dai lokacinda suke yiwa mutane fashi da makami a runde. Rundunan tare da hadin gwiwan Yan banga sun kama mutane 15 cikin gungun mutane dake aikata ba dai daiba. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. An dai kama mutanen ne tare da makamai masu hatsarin haske. Da suka hada da wukake, adduna da dai sauransu. Tare da wayoyin hanu biyu. Sanarwan tace da zaran an kammala bincike za a gurfanar da su gaban kotu domin su fuskanci shariya.

Rundunan Yan jahar Adamawa ta maido da zaman lafiya a kauyuka da suke kananan hukumomin Numan da Demsa.

Image
  Biyo bayan Kai ruwa rana da aka samu a tsakanin Al ummar Selfi da Pkasham wadanda ke cikin kananan hukumomin Numan da Demsa a jahar Adamawa lamaeinda yayi sanadiyar mutuwar mutane uku  Tunun dau kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya tura jaimi an Yan sandan domin maido da zaman lafiya da Kuma doka da oda a yankunan. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan tace a yanzu haka lamura sun koma daidai Kuma ana cigaba da bincike domin kama wadanda suke da hanu a cikin rikicin.  Kwamishinan Yan sandan ya kirayi mazauna yankin da su rugumi zaman lafiya su kaucewa duk abinda zai haifar da matsala a tsakaninsu.saboda haka sugudanar da aiyukansu batare da fargaba ba su Kuma Kai rahoton duk  Wanda ba su amince da lamarinsa zuwa ga ofishin Yan sanda mafi kusa.ko Kuma Akira wadananan lambar waya.08089671313.08034037570. Kwamishinan yan sandan ya tabbatarwa gwamnati da ma Al

An fara Tafsirin Al Qur ani Mai girma a bangaren mata Dake shelkwatar Jama atul Nasril Islam a jahar Adamawa.

Image
  A yayinda aka shiga watan Azumi na Ramadan kungiyar yan agaji na Jama Atul Nasril Islam bangaren mata sun Bude tafsiri Al Qur ani Mai girma da aka sabayi duk shekara. Tafsirin dai zai gudana ne a harabar shelkwatar Jama atul Nasril Islam dake cikin garin Jimeta a karamar hukumar yola ta arewa fadar gwamnatin jahar Adamawa. Da take jawabi a lokacin Bude tafsiri Sayyida Hindu Dahiru Usman Bauchi Wanda ma itace za ta gabatar da tafsiri ta shawarci Al umma musulmai da sukasance masu sanya tsoron Allah a zukatansu dama dukkanin aiyukansu domin samun tsira ranan gobe kiyama  Sayyida Hindu ta Kuma Ja hankalin Al umma musulmai da su dukufa wajen yin inada a wannan watan na Ramadan domin a cewarta watane da yake da dbbin Alkherai da falala masu yawa domin duk Wanda ya dage da ibada to zai rabauta. Ta shawarci Al umma musulmai da sukaucewa duk abinda zai bata musu inadunsu sukuma kara kaimi wajen taimakawa marassa galihu dama marayu domin Suma su samu saukin rayuwa a tsakanin Jama a. Harwayau

Rundunan yan sandan jahar Adamawa tana tsare da mutane biyu da ake zargi da garkuwa da mutane.

Image
  Rundunan yan sandan jahar Adamawa tare da hadin gwiwar mafarauta sunyi nasaran kama mutane biyu da ake zargi da yin garkuwa da mutane domin Neman kudin fansa, mutanen biyu dai Wanda rundunan ta aiyanasu dacewa ana nemanau ruwa a jallo. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan tace an aka wadanda ake zargin ne biyo bayan samun bayanain airri  mutane biyu ana zarginsu da yin garkuwa da Saddam Ahmadu mazaunin Balel a cikin karamar hukumar Maiha, a jahar Adamawa sai Buba Adamu dake karamar hukumar Shani a jahar Borno harma sun karbi kudin fansa nera Milyon hudu da dubu Dari bakwai, 4,700,000 daga yan uwaran mutanen da akayi garkuwa da su  Wadanda aka kamandai sun hada da Ahmed Muhammed Dan shekaru 37 da haifuwa mazaunin karamar hukumar Song a jahar Adamawa da Muhammed Haruna mazaunin anguwar Jambutu cikin karamar hukumar yola ta arewa Kuma anyi nasaran kamasune a maboyarsu. Kwamish

An shawarci gwamna Fintiri dangane da raba tallafi.

Image
Daga Ibrahim Abubakar Yola. Mai Girma Gwamna Shawarar sun kasu Gida Hudu zuwa Biyar Amma Yau zan kawo Guda Daya Kawai sai wani sati zan Kara kawo na biyu JIgo a siyasar jahar Adamawa Muhammed Ahmed Marafa Wanda ke unguwar karewar  ne ya bada wannan shawara a wata sanarwa da ya fitar a yola. NA FARKO: A) Idan kana da Niyan taimakawa da abincin Azumi, toh kayi kafin daukan Azumi ko Kuma a satin da za'a fara Azumi don WALLAHI dewa ma kwana da yunwa Kuma barai Yi Dadi wadda ya yini Yana Ibada Kuma ya Rasa Mai zai ci da Yamma ba B) In ka tashi Rabiyar abincin, kayi Committee unguwa by unguwa sai a Dauki data na ko wani gida da yawan mutane da ke ciki don kaiwa kowa har kofar Gidan sa, wannan kadai zai Iya rage Almundahana cikin Rabiyar. Committee da zasu Yi aikin nan ya kasance akwai Mai Jimilla, Mai Unguwa, Limamai, APC/PDP Representatives na unguwa, Muslim Council Representative na unguwa, JNI/JIBWIS Representative na unguwa and Youth Representative na Unguwa. A jah musu kunne da cewa

Shugaban gidauniyar fistula a Nakeeiya yasha alwashin ceto mata daga cutar yoyon fitsari.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola  An baiyana cewa mata suna taka muhimmiyar rawa wajen aiyukan cigaban Al umma. Shugaban gidauniyar Fistula a Najeriya Dr Musa Isa ne ya baiyana haka a wata sanarwa daga Jami in watsa labarainsa Ibrahim Abubakar ya fitar dangane da ranan mata ta duniya. Dr Musa Isa yace sanya mata cikin aiyukan bunkasa aiyukan raya kasa zasu taimaka gaya wajen cigaban kasa baki Daya. Dr Musa yace ya kudiri aniyar dukkanin maiyiwa domin inganta rayuwa mata musammanma wadanda ke fama da cutar yoyon fitsari da Kuma wadanda suka warke daga cutar. Shugaban gidauniyar ya Kuma kirayi matan sukasance jakadun Gidauniyar wajen wayarwa mata Kai dangane da matsalar cutar ta yoyon fitsari. Ya Kuma taya matan murnan bikin ranan matan ta duniya Kuma sukasance masu Neman sana o I daogaro da Kai domin samun damar inganta rayuwarsu yadda ya kamata.

Founder of Fistula Foundation of Nigeria describes women in their community as the icing on the cake.

Image
  By Ibrahim Abubakar Yola. International Women's Day: Founder Fistula Foundation Nigeria Dr Musa Isa describes women in Their Community as the icing on the cake  Musa Isa has described the participation of women in Development in community as icing on the cake making Development for all Society  In a statement by his Media and Communication ibrahim Abubakar, to celebrate the Women on their International Day, the Founder's acknowledged that Women are special and resilient, with physiological as well as mental strength to handle issues. He said the significant role of women in nation-building cannot be overemphasized pointing out that his comments to the putting Smile on the face of the Fistula Survivors. The Founder stressed that women possess the pedigree and wherewithal to occupy more elective and appointed positions to ensure growth and development of the society  Musa Isa He urged them to be ambassadors of fistula by Sensitising pregnant women on the importance of antenatal

Fifty women VVF survivors Empower in Jigawa State.

Image
  By Ibrahim Abubakar  The Jigawa  State Government, in collaboration with Fistula Foundation Nigeria (FFN), with support from UN Population Fund (UNFPA), rehabilitated, trained and empowered 50 survivors of Visicovaginal Fistula (VVF). The Director of Fistula Foundation Nigeria Dr. Musa Isa, said during the graduation ceremony of the 50 women in Jahun, that services rendered were free of charge include the Empowerment program it's also free. He listed the services to include surgery, medications, skills acquisition training and provision of empowerment kits. He said, “The survivors underwent four months of skills acquisition training in tailoring, goat farming, extraction of groundnut oil, among other skills.” He urged them to be ambassadors of fistula by sensitising pregnant women on the importance of antenatal and dangers of prolonged labour. He called for a law to deal with any husband who neglected or divorced his wife as a result of fistula problem. On their parts Ministry of