Posts

Showing posts from December, 2023

Kungiyar NASWDEN Shiyar karamar hukumar yola ta Arewa ta rantsar da sabbin shuwagabanninta a jahar Adamawa.

Image
An kirayi shuwagabanin masu sana ar kayakin Bola a jahar Adamawa da su kasance masu gudanar da shugabancin su bilhakki da gaskiya domin ganin an samu cigaban kungiyar yadda ya kamata a fadin jahar ta Adamawa. Shugaban dattawan kungiyar masu sana ar kayakin Bola a jahar Adamawa Alhaji Aiwalu Bashiru ne yayi wannan kira a lokacinda yake jawabi a wurin bikin rantsar da shuwagabanin kungiyar na shiryar karamar hukumar yola ta arewa fadar gwamnatin jahar Adamawa. Alhaji Auwal Bashiru yaja hankalin shuwagabanin da su maida hankali wajen kare martabar kungiyar a idon Al umma da Kuma gudanar da aiyukan cigaban kungiyar dama tsafcaceta domin ganin an daina kallon kungiyar da mamunan zato. Haka kazalika ya kirayi kwamitin cika aikin kungiyar da su Kara hazaka domin zakulo dukkanin masu yiwa kungiyar zagon kasa ko natawa kungiyar suna domin Yi musu hukunci. Domin acewarsa akwai wasu dake gudanar da aiyukansu ba bisa Ka idaba da sunan kungiyar.

NASWDEN Inauguration New Exco in yola North L G A. Adamawa State.

Image
of National Association of scrap and waste dealers Employers of Nigeria ( NASWDEN) have been urged to promote their activities organization for development and unity among its members. The call was made by the leader of the Elders' Forum of the association in Adamawa State, Auwal Bashiru while speaking during Inauguration of New Executives of association in Yola North held in Yola, the state capital. He said it is very important for the leaders to lead the association in the right direction and to to always be in the picture of the activities of their members to in order to promote peace and harmony amongst them. Auwal Bashiru called on the taskforce committee of the association to always ensure arrest of any member who disobey the rules of the association as this will help it tackle any Issue that may arise. He advised the Newly Executive of Yola North Local government to discharge their duty with

An buiaci mata su maida hankali wajen baiwa yara tarbiya..

Image
An kirayi mata musulmai da sukasance masu Neman ilimin addinin musulunci da Kuma tura yaransu makarantu domin su samu ilimin addinin dana zamani Wanda acewarta hakan zai taimaka wajen samun yara na gari dama ingancaccen tarbiya a tsakanin yara. Amiran kungiyar mata musulmai ta tarayya wato FOMWAN Shiyar jahar Adamawa Khadija Buba ce tayi wannan kira a zantawarta da manema labarai Jin kadan da kammala taron Da awa da aka gudanar a Victim dake cikin karamar hukumar a jahar Adamawa. Malama Khadija tace Neman ilimi wajibine ne ga Al umma musulmai don haka Yana da muhimmanci Al umma musulmai su dukufa wajen Neman ilimi tare Kuma da tura yaransu makarantu domin su samu nagarceccen ilimi sukasancewa sune shuwagabanin gone. Ta Kuma shawarci shuwagabanin dama malamai da su tashi tsaye wajen fadakar da Al umma mahimmancin zaman lafiya da hadin Kai a tsakanin Al umma. Wanda acewarta hakan zai kawo

Adamawa Police Command to ensure security during New year celebrating across the state.

Image
Ahead of the yearly cross over night to hold on Sunday 31st December,2023 into the early hours of Monday 1st January, 2024, the Adamawa State Police Command has announced a traffic Diversion around Police flyover Yola, the State capital. Those coming from Yola International Airport to Yola Town to divert from Fire service Roundabout through Bekaji and Federal Secretariat, while those going to Numan Road from Dougirei to follow Ribadu square through to target junction Upward to Fire service Roundabout. Police Public Relations Officer Adamawa state Police Command stated this in a statement made available to Newsmen in Yola. The night of entertainment and waiting will take place at the Great interchange flyover by the Police Headquarters. To ensure effective policing within the period, the Command wishes to inform Members of the P

Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta kirayi Al umma da sukasance masu baiwa hukumomin tsaro hadinkai.

Image
A yayinda kwanaki kadan ya rage a gudanar da shagulgulan bikin shigowar sabuwar shekara Wanda za ayi ran 31-12-2023 Wanda Kuma a lokacin Sa o I kadan suka rage a shiga sabuwar shekara wato ran litini 1-1-2-24. Hakan yasa rundunan yan sandan jahar Adamawa tana Mai sanar da cewa za a takaita zirga zirgan ababen hawa a hanyan Saman shataletalen Yan sanda take Yola. Saboda haka wadanda suka fito daga filin jirgin Sama zasuyi Yola to daga shataletalen fire service sai su nausa bekaji su bulla zuwa sakatariyar tarayya, sai Kuma Wanda suka fito daga Yola zasuyi Titin Numan sai subi Dougire zuwa dandalin Mahmud Ribadau zuwa Mahadar taget sai su bulla ta shatale talen fire service. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar aka rabawa manema labarai a Yola. Sanarwa tace za a gudanar da shagulgulane a shataletale

At least 100 woman benefit with Virious skills in Adamawa.

Image
By Ibrahim Abubakar from Yola. The Program Manager Rural Vocational Skills Program for the Northern Nigeria Federal Ministry of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation Farida Musa Jauro has empowered five hundred Women on Vocational Skills in Adamawa for self reliant. The Women who were equiped with various skills on Carpet Making, Make-Up, Bags and shampoo among others drawn from Mubi of Adamawa northern zone. The program manager noted that the aim of the training is to empower women who are the costodians of home with necessary skills so as to become self reliant. According to her the gesture was to compliment federal government efforts in empowering Nigerians so as to boost economy of the country. She explained that, similar trainings will be conducted in other parts of the country to reduce poverty among Women. Farida appreciated the Minister of Humanitarian Affair

Mata 100 ne dai aka koyawa sana oi daban daban a jahar Adamawa.

Image
Daga Ibrahim Abubakar yola. A kalla mata dari biyar ne aka koyawa sana o I daban daban domin dogara da kansu a jahar Adamawa. Shugaban sashin shirye shirye na yankin Arewacin Najeriya a ma aikatar harkokin Jinkai da rage radadin talauci ta tarayya Farida Musa Jauro ce ta dauki dawainiyar koyawa mata sana o in a jahar Adamawa. Matan dai sun samu horon ne akan sana o I daban daban da suka hada da koyon yin jaka, mangashi,da dai sauransu Kuma an zakulo matanne daga yankin Mubi dake jahar Adamawa. Farida Musa tace an koyar da mata sana o in ne da zumar ganin sun samu sana ar dogaro da Kai ganin yadda suke fama da dawainiyar gida. A cewarta wannan taimako yana daga cikin aniyar gwamnatin tarayya samarwa yan Najeriya aiki domin bunkasa tattalin Arzikin kasa baki Daya. Ta Kuma Kara da cewa an gudanar da irin wannan koyar da sana o I a wasu sassan kasan nan domin rage radadin talauci a tsakanin matan Najeriya. Farida ta

Gidauniyar Attarahum ta taimaka da feshinaganin sauro a karamar hukumar yola ta kudu a jahar Adamawa.

Image
Gidauniyar Attarahum shiyar karamar hukumar yola ta kudu dake jahar Adamawa ta gabatar da feshin maganin sauro a anguwar Mali dake karkashin Adarawo ward a wani mataki na kakabe cutar maleriya a tsakanin Al umma. Shugaban Gidauniyar ta Attarahum dake karamar hukumar yola ta kudu Malam Mahmud Umar Dikko ne ya jagoranci feshin maganin sauro Wanda akayi a kan juji dama magudanen ruwa dake yankin baki Daya. Malam Mahmud Umar yace sun dauki matakin hakane duba da yadda sauro ke addabar jama a Wanda Kuma hakan yasa ake yawaitar samun cutar maleriya, saboda haka suka ga hakan ya dace su taimaka da feshin domin jama a su samu lafiya da Kuma dakile cutar ta maleriya. Mallam Mahmud ya Kuma kirayi mazauna anguwar da sukasance masu tsafcace muhallensu a Koda yaushe domin kaucewa cizin sauro. Ya Kuma kirayi Al umma dake fadin jahar Adamawa da sukasance suna baiwa Gidauniyar ta Attarahum ha

An bukaci mabiya addinin kirista da suyi amfani da wannan lokaci wajen yin adu o I zaman lafiya..

Image
Gidauniyar Attarahum a jahar Adamawa tana Mai taya mabiya addinin kirista bikin kirsimeti dafatan za ayi bikin lafiya. Shugaban Gidauniyar ta Attarahum na jahar Adamawa Mallam Mukhtar Dayyib ne ya baiyana haka a wata sanarwa da ya fitar a yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Bayan taya murnan sanarwan ta Kuma kirayi mabiya addinin kirista da suyi amfani da wannan lokaci wajen yiwa jaha dama kasa adu o I Samar da zaman lafiya dama neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen kawo karshen dukkanin kalubalen tsaro a fadin Najeriya baki Daya. Sanarwan ta Kuma kirayi jama a da sukasance suna taimakawa hukumomin tsaro da wasu bayanai da zai taimaka wajen dakile aikata laifuka a tsakanin Al umma. Da wannan nema ake kira ga iyaye da su maida hankalin kan yaransu domin ganin ba a samu wata matsalaba a lokaci dama bayan bikin na kirsimeti.

ASUU call on the FG to address their outstanding agreement of 2016.

Image
The Academic staff union of university (ASUU) has commended the efforts of the present administration of President Bola Ahmed Tinubu for removing the Nigerian universities and other tertiary institution from the integrated personal payroll and information system (IPPIS) aimed at stabilizing the tertiary educational systems in the country. The chairman of the Academic staff union of university, Modibbo Adama university Yola, Dr El-Maude Jibrin made this known during an exclusive interview with News Men in Yola. According to him, the recent removal of the Nigerian universities and other tertiary institution from the IPPIS is one of the positive step taken forward by the present administration of Bola Ahmed Tinubu aimed at reviving the university system in Nigeria. He said, the past administration of the former president Muhammadu Buhari ha

Kungiyar malamain Jami o I a Najeriya ASUU ya yabawa gwamnatin tarayya kan cire Jami o I daga tsarin biyan Albashi na IPPIS.

Image
malamain Jami o I a Najeriya wato ASUU ta yabawa gwamnatin maici karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu bisa kokarinta na cire Jami o in Najeriya dama sauran manyan makarantu daga tsarin biyan albashi na IPPIS a wani mataki na inganta manyan makarantu dake fadin Najeriya Shugaban Kungiyar ta ASUU shiyar Jami ar Modibbo Adama dake Yola Dr El Maude Jibrin ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. A cewarsa cire Jami o in Najeriya dama wasu manyan makarantu daga tsarin na IPPIS da akayi a kwanan nan Yana Daya daga cikin matakai da wannan gwamnati karkashin shugaban Bola Ahmed Tinubu na inganta tsarin Jami o I dake fadin Najeriya. Dr El Maude yace gwamnatin da ta gabata karkashin tsohon shugaba Muhammadu Buhari ala tilas ta sanya Jami o I dama manyan makarantu cikin tsarin na IPPIS . Dr El Maude Jibrin ya Kuma yaba da kokarin da minis

Leaders have been advised to do justice among the society.

Image
The Muslim council of Yola South has organized a two days capacity building and training workshop, tasked the newly elected leadership to be honest, reliable and prudent, as all their actions must be accounted for, in the day of judgement. The chairman of the occasion, Brr Bello Hamman Diram made this statement during the capacity building and leadership training in Yola. According to him, the training was in evitable, as it will guide the newly leadership of the Yola south local government area council to do the needful, and discharge their responsibilities according to the Islamic shari'a. Bello Diram further said, the training was organized in order to prepare the new leadership on the task ahead, and the need to be honest, transparent and God's fearing. Muhammad Bashir Buba, the chairman Muslim Council of the Yola south local government chapter, c

An bukaci shuwagabanin da sukasance masuyin adalci a dukkanin aiyukansu.

Image
An kirayi shuwagabannin da sukasance masu gudanar da shugabanci bilhakki da gaskiya da adalci domin samun tsira ranan gobe kiyama. Dr Bashir Imam Hong ne yayi wannan kira a lokacinda yake gabatar da makala a wurin kammala bitan dangane da kyakkawar shugabanci na kwana biyu Wanda majalisar Addinin musulunci na karamar hukumar yola ta kudu ta shirya a yola Dr Bashir yace shuwagabanin su sanifa akwai hakkik wadanda suke mulka Kuma za a tambayesu ranan gobe kiyama dangane da yadda suka gudanar da shugabanci. Ya Kuma kirayi Al umma da sukasance masu yiwa shuwagabanin biyayya da adu o I domin ganin an samu zaman lafiya da cigaba. A jawabinsa shugaban taron Barista Bello Hamman Diram yace shirya irin wannan bitan Yana da muhimmanci domin hakan zaitaimaka wajen sanin makaman shugabanci dama gudanar da kyakkawar shugabanci Wanda acewarsa hakan zaitaimaka wajen Samar da zaman lafiya Mai da

Shugaban kwalejin ahar wato SPY yaiwa gwamna gaisuwar bikin kirsimeti.

Image
ban kwalejin fasahar ta jahar Adamawa wato SPY Farfesa Muhammed Dahiru Toungos a madadinsa dama ma aikatan kwalejin na masu farin cikin taya Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri da mataimakiyatsa Farfesa Kaletapwa George Farauta da kakakin majalisar dokokin jahar Adamawa Hon. Bathiya Wesley, membobin majalisar zantawar jahar Adamawa dama na majalisar dokokin jahar murnan bikik kirsimeti na wannan shekara ta 2023. Hakan na kunshene a cikin wata sanarwa da aka rabawa manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Farfesa Muhammed Dahiru Toungos har wayau ya taya Al ummar jahar Adamawa inda yace ana gudanar da bikin na kirsimeti ne domin tunawa da ranan haifuwar Annabi Isa AS da Kuma yin koyi da jalayensa. Shugaban kwalejin ta SPY ya shawarci mazauna jahar ta Adamawa da kada suyi amfani da wannan lokaci ta yin abida bai dace ba. Kamatayayi suyi amfani da wannan lokaci waken yin adu o I domin Neman hadin Ka

Kamfainin Dangote ya Sha alwashin inganta rayuwar Al ummomin dake kewaye dashi.

Image
kamfanin Dangote dake karamar hukumar Numan a jajar Adamawa ya kara jaddada aniyar sa na inganta rayuwar al'ummomin dake kewaye da it. Shugaban sashin aiyuka na kamfanin, Alhaji Bello Dan Musa ne ya baiyana haka yayin taron masu ruwa da tsaki da kamfanin ya shirya a karamar hukumar Numan na jahar Adamawa. Shugaban sashin aiyukan, Bello Dan Musa yace makasudin shirya wannan taron masu ruwa da tsakin dai shine domin karfafa mu'amala tsakanin yankunan, da yi musu karin bayani kan aiyukan Kamfanin Dangote da kuma sauraron koke koke da suke da su idan akwai, kana a hadu a nemo mafita tare. Dan Musa yace i zuwa yanzu, duk alkawarin da kamfanin ta dauka ta cika, kama daga horas da matasa zuwa daukan nauyin karatun dalibai da tayi, ganin yanzu wadanda aka baiwa horon sun kammala, kana dalibai na cigaba da karatu karkashin tsarin daukan nauyin su, tare da karin cewa kamfanin na shirin diban wasu kar

Police and Army Assurance to takile security challengies in Adamawa state.

Image
Commissioner of Police Adamawa state Afolabi Babatola, received in a Warmth reception Brigadier General P K Zawaye, newly posted Brigade Commander 23 Brigade,Yola in his office on the need to enhance Synergy for easy tackling the evolving security challenges in the State. Police Public Relations Officer Adamawa State Command SP Suleiman Yahaya Nguroje announce this in a statement made available to Newsmen in Yola. Brigade Commander who was accompanied by the Senior Officers of the 23 Brigade, had fruitful discussions with the Commissioner of Police and Members of Police Management team, addressing critical issues such as security Challenges in the State, Synergy with Sister Security agencies, Enhancing collaboration amongst others Recognizing the significance of Collaboration and promoting community-oriented policing programs, th

Rundunan soji Dana Yan sanda sun lashi takwabin inganta tsaro a fadin jahar Adamawa.

Image
Yan sandan jahar Adamawa Afolabi Babatola ya karbi bakoncin sabon kwamandan Bataliyar sojoji ta 23 dake Yola Brigadire General P K Zawaye a ofishinsa inda suka tattauna batun hadin Kai da Kuma samun saukin inganta tsaro a fadin jahar. Hakan na kunshene acikin wata sanarwa daga kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje Wanda ya rabawa manema labarai a Yola. Kwamnadan ya kawo ziyaranne tare da manyan Jami an rundunan sojojin na Bataliya ta 23 domin su tattauna hanyouin da za abi domin ganin an samu kyakkawar hadin Kai a tsakanin rindunonin biyu domin magance dukkanin kalubalen tsaro dake ciwa Al umma tuwo a kwarya. Kwamandan ya Kuma tabbatar wa kwamishinan cewa zaiyi dukkanin abinda suka dace domin ganin an samu hadin Kai da kyakkawar halaka a tsakanin Jami an rindunonin biyu saboda ganin anbi doka da oda. Ya Kuma yabawa kwamishinan bisa na mijin kokari da yake Yi wajen gani

An kirayi maniyata aikin Hajjin shekara ta 2024 da su gaggauta biyan kudadensu kafin ran 31-12-2023.

Image
An kirayi maniyata zuwa aikin Hajjin shekara ta 2024 da su gaggauta biyan kudadensu kafin ran 31-12-2023 kamar yadda hukumar aikin Hajjin Najeriya NAHCON ta aiyana. Ko odinata kungiyar Arewa New Egenda Sa Idu Bobbai ne yayi wannan kira a lokacin da yake jawabi a wurin wani taron wayar da Kai dangane da aikin Hajjin Wanda kungiyar ta Arewa New Egenda tare da hadin gwiwar majalisar Addinin musulunci na jahar Adamawa suka shirya a yola. Sa Idu Bobboi yace ya kamata maniyatan sukasance sun kammala biyan kudaden nasu domin hakan me zai baiwa hukumar damar gudanar da aiyukan ta yadda ya kamata domin ganin an samu nasaran aikin Hajjin shekara ta 2024 lafiya na tare da wasu matsalaba. Bobboi ya Kuma nuna takaicinsa dangane da har ya zuwa yanzu naiwuce Kaso 13 ne kawai suka biya kudadensu ba don wannan abun damuwane saboda haka ya kamata maniyatan su gaggauta biyan kudaden nasu. Shima a jawabin

Fourty three old years man arrested for killing court Clark in Adamawa..

Image
Adamawa State Police Command arrested Linus Dimas, 43years old a resident of Kugama Wuro Jibir, Mayo Belwa Local Government. over killing court Clark. Police Public Relations officer Adamawa state SP Suleiman Yahaya Nguroje made this in a statement made available to Newsmen in Yola. The suspect, rejected Court Summons served to him from Yauba Usman, a staff of Nasarawo Jereng Area Court and stabbed him with a knife severally thereby inflicting deep cuts on him. The Court Clerk was immediately rushed to Hospital but was confirmed dead. The Commissioner of Police Adamawa state Afolabi Babatola directs Case be discreetly investigated.

Adamawa State government has been call to build more government hours in the State.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola Over hundred Serving and retired Teachers in Adamawa state have asked the State Governor Ahmadu Umaru Fintiri led administration to intervene in what they described as ejection plot from their respective residential quarters across the state by “Taskforce Committee of Retrieval of Government Quarters” constituted by Governor Ahmadu Umaru Fintiri. The said affected Teachers who addressed Newsmen in Yola the Adamawa state capital lamented that the short notice pasted on the entrances of their houses have been traumatizing them and their families hence the need for Government to soft-peddle the ejection or offset their backlog of gratuities to enable them build an alternative houses. The Teachers who spoke separately through their leaders Monday Dickson and Salihu Buba Wokemso noted that non of the Teachers has never benefited from the ‘owner occupier basis’ of government quarters

An kirayi gwamna Ahmadu Umaru Fintiri da ya Kara Gina rukunin gidajen gwamnati a fadin jaha.

Image
Daga Ibrahim Abubakar yola. da Makamain makarantu Dari ne dai wadanda sukayi ritaya a jahar Adamawa sun kirayi gwamnati karkashi jagoranci gwamna Ahmadu Umaru Fintiri da da ya shiga tsakanin dangane da yi musu ba daidaina Wanda kwamitin cika aiki da gwamnan ya kafa kan gidajen gwamnati dake fadin jahar. Malamain da lamarin ya shafa dai sun baiyana hakane a ganawarsu da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa, tsoffin malamain sun koka dangane da karancin wa adi da aka basu na da Subaru gidajen gwamnati lamarinda bai musu dadina da su da iyalensu saboda haka akwai bukatar gwamnati da ta shiga tsakanin tare kuma da inganta kudin sallama domin hakan zai basu damar Gina gidajensu. Malamain karkashin shuwagabaninsu wato Monday Dickson da Salihu Buba Wokemso dukkanin sun baiyana cewa ba wani malami da ya amfana da rukunin gidajen gwamnati tunda tsohon gwamna Boni Haruna ya Samar. Saboda haka suna kira

Rundunan yan sandan jahar Adamawa tana tsare da wani da ake zargi da kashe akawun kotu.

Image
Rundunan yan sandan jahar Adamawa yanzu haka tana tsare da wani Mai Suna Linus Dimas Dan shekaru 43 mazanin Kugama wuri Jibir dake cikin karamar hukumar Mayo Belwa daka jahar Adamawa. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Yola. Wanda ake zargin dai an kamashine sakomokon kashe akawun kotu biyo bayan dabasa wuka a lokacin da ya Kai masa takartan dammace daga wata kotu daka Nasarawa Jereng inda ya cacakawa akawaun kotun Mai Suna Ya uba Usman wuka lamarinda yasa ya samu rauni sosai Wanda Kuma hakan yasa aka garzaya da shi zuwa asibitin daga bisani aka tabbatar ya mutu. Kawo yanzu dai kwamishinan Yan sanda jahar Adamawa Afolabi Babatola ya bada umurnin gudanar da bincike kan lamarin.

Kungiyar yan Jarida a jahar Adamawa ta taya Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri murnan samun nasara a kotun daukaka Kara.

Image
Kungiyar Yan Jarida a Najeriya NUJ shiyar jahar Adamawa ta taya Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri murnan nasara Da ya samu a kotun daukaka Kara a zamanta da tayi a Abuja. Kotun ta sake tabbatarwa gwamna Ahmadu Umaru Fintiri cewa shine yayi nasaran zaben gwamna a jahar Adamawa. Kungiyar ta NUJ ta baiyana hakane a wata sanarwa da ta fitar dauke da sanya hanun shugaban kungiyar a jahar Adamawa Ishaya Donald Dedan tare da sakatarenta Fedelis Jockthan Wanda suka fitar a yola. A cewar Kungiyar nasaran da gwamnan yayi ya nuna cewa Allah ma daukakin sarki ya baiwa mutane jahar Adamawa abunda suka zaba Wanda Kuma hakan zai baiwa gwamnan daman gudanar da aiyukan cigaban jahar ta Adamawa. Saboda haka kungiyar ta kirayi Al ummar jaha dama Yan adawa da suzo a hada Kai domin baiwa gwamnatin Ahmadu Umaru Finti baya domin samun cigaba harma da zaman lafiya. Kungiyar tace tana fatan dukkanin Yan adawa zasuyi

Jambutu got new Chairman of PCRC.

Image
Stakeholders in Jambutu ward in Yola North Local government of Adamawa state have been urged to unite and work together for peace and development of the ward and the State. This call was made by the New Chairman of Police Community Relation Committee PCRC Jamubtu ward, Adamu Jingi shortly after he was appointed. Adamu Jingi called for synergy between all stakeholders and to support security agencies for the development of the ward and the entire State. Adamu also advised politician to engage the youth through skills acquisition training which will help them to become self reliance. While calling on the youth to be productive always, the newly appointed chairman also called on them to always seek jobs as their dignity in the society depended on how they contribute to the growth and development of the communities they came from. Adamu Thanked Allah and the team for appointing him chairman , PCRC

Jambtu ta samu sabon shugaban PCRC

Image
An kirayi masu ruwa da tsaki dake cikin unguwar Jambutu a karamar hukumar yola ta arewa fadar gwamnatin jahar Adamawa da sukasance masu hada kansu da Kuma yin aiki tare domin Samar da zaman lafiya dama cigaban unguwar harma da jaha baki Daya. Sabon shugaban kwamtin dake taimawa rundunan yan sanda a unguwar Jambutu wato PCRC Alhaji Adamu Jingi ne ya yi wannan kira Jin kadan da nadishi shugaban kwamitin na Unguwar Jambutu. Alhaji Adamu Jingi ya Kuma kirayi masu ruwa da tsakin da su kasance ana samun kyakkawar halaka a tsakanin su tare Kuma da taimakawa hukumomin tsaro domin Samar da zaman lafiya a Unguwar dama jaha baki Daya. Adamu ya Kuma shawarci Yan siyasa da su maida hankali wajen koyawa matasa sana o i domin ganin sun dogara da kansu. Ya Kuma kirayi matasa da sukasance sun maida hankali wajen Neman sana o I dogaro da Kai Wanda hakan zai taimaka wajen kare

As part to takle issue of Gender based violence youth have been trained on paralegal in Yola North LGA. in Adamawa state.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola Conducted a comprehensive two-day training session for 30 paralegals in Yola North LGA. In collaboration with the International Federation of Women Lawyers (FIDA), CARE International, Aisha Umar, the Protection/GBV Officer at CARE International, highlighted during an interview in Yola, she said that the initiative falls under the HARP project funded by FCDO. The primary objective of the training was to equip Paralegal Committees to play a pivotal role in combatting Gender-Based Violence (GBV). By enhancing their capabilities to raise awareness and offer vital legal support and services, the training aimed to empower them to significantly contribute to the well-being and safety of GBV survivors, facilitating their access to legal assistance. Aisha emphasized the pivotal role of paralegals as the initial contact point for survivors of GBV and other rights viola

An horar da mutane da zasu taimaka wajen kare cin zarafin jinci a jahar Adamawa.

Image
Daga Ibrahim Abubakar Yola. A wani mataki na inganta sashin shariya da Kuma magance matsalar da ake samu na banbancin jinci an horar da matasa akalla talatin a cikin karamar hukumar yola ta arewa da zasu taimaka wajen dakile matsalar. Kungiyar lauyoyi mata a Najeriya wato FIDA tare da hadin gwiwar care international ne suka horar da matasa kamar yadda shugaban kare cin zarafin jinci Aisha Umar ya baiyana a tattaunawarta da manema labarai a Yola. Tace horon ya gudanane karkashin HARP da FCDO Wanda Kuma an dauki kwanaki biyu ana gudanar da horon Kuma an dauki matakin hakanne domin ganin wadanda aka horardin suna da rawa da zasu iya takawa wajen magance matsalar cin zarafin jinci. Don haka akwai bukatar wayarwa Al umma Kai dangane da kawo ga karshen matsalar baki Daya. Aisha ta Kara da cewa wadanda aka horar din Suma suna da muhimmiyar gudumawa da zasu iya bayarwa wajen dakile matsal

Attarahum Foundation Distribute fertlizer to farmers in Adamawa state.

Image
Foundation has distributed Fertilizer and Blankets to farmers in Adamawa state in order to boost their farming activities for the economic growth of the state . Distributing the Items, the chairman Attarahum Foundation Adamawa state Mallam Mukhtar Dayyib said the Foundation received the items from Aishatu Dahiru Ahmed Binani and considering w the needs of those items, it was distributed to the people especially farmers to help boost their farming activities in the State Mallam Mukhtar Dayyib called on the beneficiaries to use the items in the right way. He advised them to continue to pray for peaceful coexistence in the State and Nigeria at large . And equally prayed to Allah to grant Aisha Binani Success in all her live endeavors. On his part, the treasurer of the foundation Mallam Abnas Abubakar said S the Foundation is ready to Assist both Musli

Gidauniyar Attarahum ta rarrabawa manoma taki a jahar Adamawa.

Image
Attarahum ta rarrabawa marassa galihu taki da barguna domin inganta harkokin noma a wani mataki na Samar da wadaceccen abinci a fadin jahar baki Daya. Da yake rarraba kayakin shugaban Gidauniyar ta Attarahum a jahar Adamawa Mallam Mukhtar Dayyib yace sun samu wannan kayakinne daga Aishatu Dahiru Ahmed Binani Wanda ta taimakawa Gidauniyar da kayakin. Saboda haka nema Gidauniyar itama taga ya dace a taimakawa Al umma. Saboda haka suna fatan wadanda suka samu wadannan kayaki zasuyi amfani dasu yadda ya kamata tare da shawartansu da sukasance suna yiwa Aishatu Binani Ad uar ganin ta samu nasara dukkanin abinda take bukata Wanda acewarsa hakan zai bata damar cigaba da taimakawa Al umma da yakeyi. Ya Kuma kirayi daukacin Al umma da sucigaba dayiwa jaha dama kasa adu o I domin Samar da zaman lafiya Mai daurewa a kasa baki Daya. Shima anashi jawabi Mallam Abnas Abubak

22 years old lady commit suicide at Viniklang In Girei local Government Adamawa State.

Image
Adamawa State Police Command received a report that a 22year old lady identified as Florence Vandi, has committed suicide by consuming a liquid substance suspected to be "Otapiyapiya". police public relation officer Adamawa state SP Suleiman Yahaya Nguroje stated this in a stetment made available to Newsment in yola. Late Florence, an indigent of Michika LGA, who resides at Viniklang in Girei Local Govenment Area, ended her life by consuming the local substance protesting the death of her boyfriend. The deceased took the unfortunate decision few hours to the death of her boyfriend kown Nuhu Boniface who died after a brief illness while receiving treatment at the Hospital. Investigation further revealed that until her death, Florence was a Health Worker attached to Girei Primary Health Care Centre. The Commissioner of Police, CP Afolab

Gidauniyar Attarahum ta jajantawa gwamnatin jahar Kaduna biyo bayan harin bom da ya hallaka mutane a karamar hukumar Igabi dake jahar Kaduna.

Image
kirayi gwamnatin tarayya Dana jahar Kaduna harma da Yan majalisun dokoki na kasa da suyi dukkanin maiyiwa domin ganin anyiwa wadanda harin bom ya shafa a karamar hukumar Igabi dake jahar Kaduna. Shugaban Gidauniyar Attarahum a jahar Adamawa Mallam Mukhtar Dayyib ne yayi wannan kira a zantawarsa da manema labarai a Yola. Mallam Mukhtar yace ya zama wajibi a kirayi gwamnatin tarayya Dana jahar domin sune uwa danganr da lamarin saboda haka ya kamata akafa kwamitin da zai gudanar da kwararan bincike domin gano dalilin Kai wannan hari da Kuma hukunta duk wadanda aka samu da hanu a cikin Kai harin. Gidauniyar ta Attarahum ta Kuma jajantawa gwamnatin jahar ta Kaduna dama iyalen dukkanin wadanda suka rasa yan uwansu tare da yi musu Adu ar Allah madaukakin sarki ya jikansu ya gafarta musu, wadanda suka jikkata Kuma Allah ya basu lafiya. Ya Kuma kirayi hukumomin tsar

Wata matashiya tayi Kunan bakin wake a jahar Adamawa.

Image
Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta samu rahoton cewa wata matashiya yar shekaru 22 da haifuwa Mai Suna Florence Vandi ya hallaka kanta biyo bayan Shan maganin kashe kwari wato otafiyafiya. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Ita dai marigayiya Florence yar karamar hukumar Munchikace Kuna tana zaune a Viniklang dake cikin karamar hukumar Girei a jahar Adamawa.ta Kuma Yi sanadiyar hallaka kantane biyo bayan damuwa da tayi sakamokon mutuwar saurayinta. Kuma ta dauki mataki hakanne Sa o I kadan bayan rasuwar saurayin nata Mai Suna Nuhu Boniface Wanda ya mutu sakamokon gajeriwar rashin lafiya da yayi fama da ita. Bin cike ya nuna cewa kafin rasuwar Florence ma aikaciyace a hukumar kiwon lafiya a matakin farko dake karamar hukumar Girei. Kwamishinan Yan sandan jahar

Majalisar Addinin Musulunci a jahar Adamawa ta jajantawa iyalen wadanda suka rasa yan uwansu a harin bom a jahar Kaduna.

Image
Majalisar Addinin musulunci jahar Adamawa tayi baiyana takaicinta da alhininta dangane da harin bom da aka Kai akan masu gudanar da bikin maulidi a kyauwain Tudun biri dake cikin karamar hukumar Igabi a jajar Kaduna. Babban sakataren majalisar a jahar Adamawa Mallam Ismaila Modibbo Umar ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai a Yola. Mallam Isma ila yace harin baiyi daidaina Kuma wannan abune da baikamataba, saboda haka malalisar tana kira ga gwamnatin tarayya dama masu ruwa da tsaki da suyi dukkanin abinda suka dace domin gudanar da bincike kan lamarin domin daukan mataki da ya dace kan wadanda suka aikata wannan aiki na hallaka ratuwakan mutane da dama harma da jikkata wasu. Ya kara da cewa irin wannan lamari yasha faruwa na tare da an dauki mataki a kaiba don haka ya zama wajibi gwamnatin tarayya dama gwamnatin jahar Kaduna su gudanar da bincike kwakwaf domin hukunta duk wadanda suke da han

An shawarci Yan Najeriya da sukasance masu riko da Al adunsu.

Image
kirayi yan Najeriya da sukasance masu bunkasa Al adunsu a Koda yaushe domin samun cigaba hadin Kai harma da bunkasa tattalin Arzikin kasa baki Daya Shugaban cibiyar bunkasa Al adu da wayar da Kai wato NICO na kasa Ado Muhammed Yahuza ne yayi wannan kira a lokacinda yake jawabi a wurin wani bikin Al adu da cibiyar ta shirya a yola. Ado Muhammed Wanda daraktar cibiyar a shiyar arewa masau gabas Jen Anigela ta wakilta yace dalilin shiyar wannan biki dai shine wayawa Al umma Kai dangane da muhimmancin Al adu da Kuma irin gudanawa da Al adu ke bayarwa wajen hadin Kai dama zaman lafiya a tsakanin Al umma baki Daya. Ya Kuma kirayi matasa da su maida hankali wajen kula da Al adunsu a duk inda suke domin habaka Al adu wani mataki na magance bacewar Al adu a tsakanin Yan Najeriya. Ya Kuma kirayi gwamnati dama masu ruwa da tsaki da sukasance masu karawa Al umma kwarin gwiwar bunkas

Nigerians have been urged to maintain their culture.

Image
Nigerians have been advised always promote cultures in the society for development and boosting the economic in the Country. This advice was given by the Executive secretary , National Institute Culture Orientation Ado Muhammed Yahuza while making an address at an event organized by NICO in Yola. Ado Muhammed Yahuza who was represented by North East zonal Director Mrs Jen Anigela said the essence of organizing the programe is to harmonize the people of Nigeria to develop the culture for the peace and unity among Nigerians. He called on the government and other stakeholders to help and maintain cultures and do whatever it takes to encourage the Nigerian Communities to promote their culture for the development of the Country. He also advised the younger ones to be united at all time and use their culture wherever they are for peaceful Coexistance in the

Fifty women benefit from Fistula Foundation in Adamawa.

Image
Adamawa state government and stakeholders have been called to double their efforts in the treatment of women suffering from VVF diseases across the State. This call was made by the chairman, Fistula Foundation of Nigeria Mallam Isa Musa while speaking at the closing training of women who survived from the VVF diseases in the State. The training was organized by the Fistula Foundation with the support of UNFPA, UNFCU and the ministry of women Affairs Adamawa state held in Yola Adamawa state Capital. Mallam Isa Musa said the Fistula Foundation have been treating and training women who are affected with the diseases across the Country. The chairman said, the Fistula Foundation has trained at least Fifty women who survived the disease in Adamawa state, a means to help them sustain their lives in the State. He stressed that they are training women in Virious skills

Gwamnatin jahar Adamawa Tasha alwashin Samar da tsafcaceccen ruwa da ma hada Kai da hukumar shige da fishe.

Image
Gwamnan jahar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya kara jaddada anniyar gwamnatin shi na samar da tsaftacacciyar ruwa mai kyau ga al’ummar jahar, Gwamna Ahamadu Umaru Fintiri ya kara jaddada anniyar gwamnatin nashi ne yayin rattaba hannu kan tsarin samar da albarkatun ruwa da na tsarin samar da ruwa da tsaftacciyar muhalli wato WASH, wanda aka daidaita. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri yace ruwa na da muhimmanci matuka alafiyar bil’adama, tattalin arziki da ma sauran su, hakan ya sa rattaba wa wannan tsari na WASH hannu. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri yace gwamnatin shi ta saka kudade da dama a sashin ruwa wanda haka ya kara bada tabbacin samar da ruwa, tare da Karin cewa da wannan rattaba hannu kan wannan tsarin, zai kara baiwa gwamnati karfin gwiwar saka wasu karin kudade a sashin. Gwamnan yace hakan zai taimaka matuka gurin Karin kudin shiga a sa shin harkokin ruwa, dama bada l

An bukaci gwamnati jahar Adamawa da maida hankali wajen mata dake dauke da cutar yoyon Fitsari a fadin jahar.

Image
kirayi gwamnatin jahar Adamawa tare da masu ruwa da tsaki da sukasance suna yin jinyan mata dake dauke da cutar yoyon fitsari domin cetosu daga kincin rayuwa da suke ciki bayan sun kamu da cutar. Shugaban Gidauniyar Fistula a Najeriya Mallam Isa Musa ne yayi wannan kira a lokacinda yake jawabi a wurin karkare horo da akayiwa mata da suka warke daga cutar yoyon fitsari bayan an musu fidar cutar. Horon dai ya gudanane karkashin jagorancin Gidauniyar Fistula tare da hadin gwiwar UNFPA da UNFCU da Kuma ma aikatar harkokin mata ta jahar Adamawa Wanda aka gudanar a yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Mallam Isa Musa yace Gidauniyar ta fistula tayi jinyar mata wadanda ke dauke da cutar yoyon fitsari a sassa daban daban dake fadin kasan man. Mallam Isa yace a yanzu haka Gidauniyar ta horas da mata da suka warke daga cutar yoyon fitsari akalla hamsin a jahar ta Adamawa kan Sana

Government at all level have been urged to promote education in the Country.

Image
Government at all levels have been urged to do everything within their power to boost education in the country especially in Northern Nigeria. This call was made by the founder of NAFAN Academy, Adamu Jingi while speaking with Newsmen in Yola. Adamu Jingi said this has become necessary due to how the region was lacked behind in western education. He said it is very important that government at all levels and stakeholders should come together for the development of education in the northern region of the country. He advised the wealthy to equally invest in the education sector as it served as a catalyst for peaceful coexistence which can lead to the growth and development of the northern region. Adamu also called on communities in the Northern region of the country, and Traditional rulers to always support the government boosting

Adamawa state police command Neutralized two kidnappers and recover four Ak 47.

Image
Adamawa state police Command's renewed commitment to enhance proactive strategies in providing an enabling environment in the State, the Command disconnect a criminal network Operating part of Taraba Adamawa, Gombe, Yobe and Cameroon Republic. The plannede operations was carried out by the Command's operatives attached to Crack Squad in a joint operation with Hunters. Adamawa state police public relation officer SP Suleiman Yahaya Nguroje stated this in a statment made available to newsmenn in Yola. The outcome of these successes follow-up on Collaborative strategies, designed by the command to checkmate cases bordering on kidnapping, armed robbery, Cattle rustling, unlawful possession of firearms, amongst others where Security Commanders of Sister Agencies made and designed a security Ri