Posts

Showing posts from April, 2024

Wasu da ake zargi Yan fashi da makamine sun shiga hanun Yan sanda a jahar Adamawa.

Image
  A kokarinta na yakan masu aikata laifuka rundunan yan sandan jahar Adamawa ta cafke mutane biyu da ake zargi da kitsa da Kuma yin fashi da makami. Wadanda ake zargin dai sun hada da Umar Faruk Dan shekaru 25 mazaunin Runde Baru dake cikin karamar hukumar yola ta arewa da Al Amin Adamu Dan shekaru 25 mazaunin Samu naka dake cikin karamar hukumar yola ta kudu. Mutane biyun dai sun shiga komar Yan sandan ne biyo bayan fashi da sukayi wata mota da da fito daga Jalingo a tsakanin Mayo Belwa da Ngurore inda sukayi amfani da wuka suka soki direba a wuya wato Muhammed Sukeiman kana suka tafi da motar. Sai dai anyi rashin Sa a domin kuwa Yan sandan dake gudanar da sintiri akan hanyar sun Kai dauki cikin gaggawa inda motar tayi hatsari harma Daya daga cikin wadanda ake zargin ya rasa ransa. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Kawo yanzu dai kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morri

Adamawa State House of Assembly Confirmed the Name of HammJumba Gatugel as a Commissioner.

Image
  Adamawa state House of Assembly has screened and confirmed the appointment of Hamman Jubba Gatugel as comissioner and member of the Adamawa State executive council The confirmation of the nominee was followed by  the approval of the House committee of the whole presided over by the speaker Bathia Wesley during Monday plenary. The comissioner Hamman Jubba who hails from Mayo Belwa Local Government area of Adamawa state, is also the chairman of the Nigeria Union of Local Government Employers NULGE, Adamawa state and was appointed by Governor Ahmadu Umaru Fintiri to be a member of his executive council. After the confirmation, the speaker of the House, directed the clerk to communicate the resolution of the House to the Adamawa State Governor Ahmadu Umaru Fintiri. In an interview with journalists shortly after his screening and confirmation as comissioner Hamman Jubba Gatugel, thanked Governor Ahmadu Fintiri for finding him worthy to serve under his government noting that he will justif

Majalisar dokokin jahar Adamawa ta tabbatar da sunan HammaJumba Gatugel a matsayin kwamishina a jahar Adamawa.

Image
  Majalisar dokokin jahar Adamawa ta tantance tare da tabbatar da HammanJubba Gatugel a matsayin kwamishinan da zai kasance memba a majalisar zantarwan jahar Adamawa. Tabbatar da sunan Hamman Jbba ya biyo bayan amincewa da kwamitin majalisar tayi a zamanta na ranan litin karkashin jagorancin kakakin majalisar dokokin jahar ta Adamawa Hon. Bathia Wesley. Hamman Jubba Gatugel ya fito ne daga karamar hukumar Mayo Belwa dake jahar Adamawa. Kuma kafin tabbatar dashi a matsayin kwamishina shine shugaban kungiyar ma aikatan kananan hukumomi a Najeriya NULGE shiyar jahar Adamawa, Wanda Kuma kawo yanzu gwamna Ahmadu Umaru Fintiri zai bashi damar kasancewa a cikin membobin majalisarsa. Bayan an tantanceshi tare da tabbatar dashi sai kakakin majalisar dokokin jahar Adamawa ya murci a kawun majalisar da sanar da gwamnan Ahmadu Umaru Fintiri matakin na majalisar. Da yake zantawa da manema labarai Jin kadan da tantanceshi a matsayin kwamishina HammaJumba Gatugel ya godewa gwamna Ahmadu Fintiri da ya

Kungiyar mafarauta na samun kwarin gwiwar yakan yan bindiga.

Image
  Kungiyar mafarauta na samun goyon bayan hukumomin tsaro domin yakan masu tada kayan baya a tsakanin Al umma baki Daya. Muhammed Adamu Sarkin yakin mafarautar jahar Adamawa ne ya baiyana haka a zantawarsa da manema labarai Jin kadan da nada shugaban kungiyar mafarauta na yankin arewa masau gabas na riko da aka gudanar a karamar hukumar Mayo Belwa dake jahar Adamawa. Muhammed Adamu yace saboda irin gudumawa da suke bayarwa ne yasa hukumar tsaron farin kaya wato DSS da hadin kan fadar shugaban kasa suka taimaka masu da wasu makamai da zasu tunkari yan bindigan wadanda keyiwa zaman lafiya barazana. Sarkin yaki na mafarauta ya baiyana cewa sun bada gudamawa sosai wajen yakan Yan bindiga kama daga jahar Adamawa dama sauran jihohi irinsu Borno, Yobe, inda Kuma a yanzu suna yankin Abuja a wani mataki na dakile matsalar tsaro baki Daya. Muhammed Adamu ya nuna farin cikinsa dangane da nada Modibbo Idris Usman Tola a matsayin shugaban kungiyar mafarautan yankin arewa masau gabas na riko tare da

Governor Inuwa Yahay of Gombe state Sworn in 11 Locak Government Council chairmen.

Image
Governor Muhammadu Inuwa Yahaya of Gombe State has charged the newly sworn-in local government Council Chairmen to repay the confidence reposed in them by carrying out their responsibility with fear of God, honesty and accountability. The Governor gave the charge while addressing the gathering shortly after he presided over the sworn-in of eleven newly elected Council Chairmen in the state. Governor Inuwa Yahaya urged the newly sworn-in Chairpersons to fully embrace present  reforms of his administration's and develop innovative approaches that are tailored to address the unique needs of their respective local government areas. The Governor said his administration has introduced various reforms across different sectors aimed at enhancing efficiency and improving service delivery. Governor Inuwa Yahaya implored the newly sworn-in Chairpersons to extend the hand of friendship and collaboration to all people, irrespective of partisan, ethnic, religious and sectarian differences. While

An rantsar da sabbin shuwagabanin kananan hukumomi Sha Daya a jahar Gombe..

Image
 Gwamnan jahar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya kirayi sabbin shuwagabanin kananan hukumomi da sukasance masu gudanar da aiyukansu bisa tsoron Allah domin samun cigaba. Gwamnan Inuwa Yahaya yayi wannan kirane a lokacin yake jawabi a wurin bikin rantsar da zababbun shuwagabanin kananan hukumomi Sha Daya dake fadin jahar biyo bayan kammala zaben kananan hukumomi da akayi a ranan asabar da ta gabata. Gwamna Inuwa Yahaya ya kirayi sabbin shuwagabanin  da su maida hankali wajen gudanar da aiyukan cigaban yankunansu. Gwamnan ya Kuma taya sabbin shuwagabanin murnan lashe zabe da sukayi tare da shawartansu da su kaucewa banbance banbancen siyasa ta sukasance masu yin aiki tare domin cigaban Al ummah. Da yake magana a madadin sabbin shuwagabanin shugabar karamar hukumar Shongom Fatima Binta Bello ta godewa gwamna bisa wannan dama da ya basu Wanda zasuyiwa Al Umarsu aiki tace zasuyi dukkanin maiyiwa domin gudanar da shugabanci na gari domin samun cigaban yankunansu.

Taraba ALGON Boss calls for united among the society.

Image
  By Sani Yarima Jalingo. The Chairman of the Jalingo local council in Taraba State, Dr. Aminu Jauro Hassan has called for a united effort towards attaining Governor Agbu Kefas's Moving Forward Agenda. He made the call when he delivered a speech at the swearing-in ceremony of seven (7) Supervisory Councillors, (12) Advisers, and his Chief of Staff which took place on Saturday, April 27, 2024, at the council's premises. The Oath of Office was administered by a female Barrister. Dr. Jauro who is also Chairman of the Association of Local Governments of Nigeria (ALGON), Taraba State chapter,  stressed the importance of local government councils focusing on grassroots development to address the underdevelopment of local communities. Dr. Jauro expressed concern regarding the disproportionate development efforts directed toward urban centers, which has left local communities underserved.  He highlighted the critical role of local government councils in addressing the needs of the mass

An baiyana cewa hadin Kai Yana da muhimmanci i a tsakanin Al umma.

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo. Shugaban karamar hukumar Jalingo a jahar Taraba Dr Aminu Jauro Hassan yayi Kiran kan hadin Kai domin baiwa gwamna Agbu Kefas damar cika muradunsa na aiyukan cigaban jaha. Shugaban yayi wannan kirane a lokacin da ake rantsar da mutane 7 masu sanya ido kan kansiloli, tare da masu bada shawaran 12 dama shugaban ma aikata Wanda aka gudanar a harabar karamar hukumar ta Jalingo. Dr Aminu Jauro Wanda ma shine shugaban kungiyar shuwagabanin kananan hukumomi wato ALGON shiyar jahar Taraba  yace Yana da muhimmanci a maida hankali wajen yin dukkanin abinda zai kawo cigaban Al umma. Dr Jauro ya shawarci sabbin wadanda aka rantsar din da su taka nasu rawan da zai kawo cigaba a dukkanin Al umomin yankin. Ya Kuma yabawa gwamna Agbu Kefas bisa kokarinsa na gudanar da aiyukan cigaban jahar.

APC has won All Local Government Chairmanship and Councillorship positions in Gombe State.

Image
The ruling All Progressive Congress APC has won all the eleven local government Chairmanship positions and one hundred and fourteen Councillorship Councillorship seats in just concluded local government election in Gombe State. Announcing the results, the Returning Officer Gombe State Local Government Elections, Saidu Shehu Awak, said  the APC candidates have won all the Councillorship positions in one hundred and fourteen wards unopposed and the party has also emerged winner in all the eleven local government Chairmanship seats in the state. According to him,about  five political parties including PDP, ANPP, YPP, ZLP, and Accord had been participated in the exercise. The Returning Officer thanked the political parties that participated in the exercise and the citizens of Gombe State for the peaceful conduct of the election. Speaking on behalf of the participating political parties, the Chairman Inter-Party Advisory Council IPAC, who double as State Chairman Accord Party Alh Muhammad A

Jam iyar APC ta lashe zaben shuwagabanin kananan hukumomi a fadin Jahar Gombe.

Image
  Jam iyar APC Mai Mulki a jahar Gombe ta lashe dukkanin kujerun shuwagabannin kananan hukumomi 11 dake fadin jahar harma da kansiloli 114 a jahar ta Gombe. Da yake sanar da sakomokon zaben shuwagabanin kananan hukumomi da akayi a fadin jahar Saidu Shehu Awak yace kansiloli 114 sunyi nasaran cin zaben ne batare da abokan hamaiyaba, hakama jam iyar tayi nasaran cinye dukkanin shuwagabanin kananan mukumomi 11 dake fadin jahar. A cewarsa a kalka jam iyu biyar ne suka shiga zaben da suka hada da PDP. ANPP. YPP. ZLP da Kuma jam iyar Accord. Jami in tattara sakamokon zaben ya godewa jam iyu da suka shiga zaben dama Al umma jahar bisa yadda suka bada hadin Kai domin yadda aka gudanar da zaben lafiya. Da yake magana a madadin jam iyu da suka shiga zaben shugaban  kungiyar dake shiga tsakanin jam iyu IPAC Kuma shine shugaban. Jam iyar Accord a jahar Gombe Alhaji Muhammad Adamu ya amice da Kaye da yasha tare da taya murna ga jam iyar APC bisa nasara da ta samu ya Kuma baiyana farin cikinsa danga

Ganduje presents APC Flags to eleven local government candidate in Gombe.

Image
The National Chairman of All Progressive Congress APC,  Abdullahi Umar Ganduje, has presented the APC, flags to eleven  local government Council candidates in Gombe State for the upcoming local government elections scheduled to hold on Saturday 27. April, 2024. While presenting the flags to eleven party candidates at Pantami Stadium in Gombe, the National Chairman has Commended Gombe residents for demonstrating maturity in making Gombe a real APC state, calling on them to continue to support the administration of Governor Inuwa Yahaya to succeed in all his developmental policies and programmes. While urging the eligible voters in the state to come out em-mass and vote all the APC candidates, the National Chairman assured that the present administration of President Bola Ahmed Tinubu, has taken a bold steps to adopt a constructive strategy that would move the country forward economically and practically. The former Kano State Governor has also commissioned some roads project within Gomb

CP engaged Traditional/ Religious Leaders, Critical Stakeholders* to tackle Issue of insecurity across the state.

Image
Adamawa State  Police Commissioner CP Dankombo Morris, Visits and Organised Police/Community engagement  a Framework to preventing Shilla Gansterism Kidnapping, Armed robbery, Cattle Rustling and other nefarious activities across the Northern Zone. The Commissioner of police interacts extensively with Critical Stakeholders, PCRC executives, Community leaders, Hunters /Vigilante leaders,  representative of Grazers and Farmers, Business Men, Divisional police Officers Mubi North Mubi South, Maiha, Michika, Mugulvu Maraba Mubi, Madagali, ,, Uba-Hildi,, on the need to key into the Strategy already adopted by the Command to deal with all forms of Crimes in the state. He advises  against actions and utterances that could be inimical to peace.  Police Public Relation Officer Adamawa State SP Suleiman Yahaya Nguroje stated this in a statement made available to Newsmen in Yola Adamawa State Capital. Similarly, the CP  has charged all Police Officers and other law enforcement agents  to act in a

Ana daf da gudanar da zabe na kananan hukumomi a jahar Gombe.

Image
  A yayinda aka fuskanci zabukan kananan hukumomin a jahar Gombe, shugaban jam iyar A P C na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa Yan takaran shuwagabanin kananan hukumomi tura domin tunkaran zaben kananan hukumomin da za ayi ranan 27-4-2024. Da yake mika tutoci wa Yan takaran goma sha Daya a dandalin wasa dake Pantami a jahar Gombe shugaban jam iyar A P C na kasa ya yabawa Al ummar jahar ta Gombe bisa karamci da nuna yakamata da sukayi Wanda hakan ya nuna cewa Gombe jahar APC ce. Tare da Kiran su da sucigaba da baiwa gwamnatin gwamna Muhammed Inuwa Yahaya goyon baya domin ganin ya samu nasaran gudanar da aiyuka dama tsare tsaren  da zai Kai ga jahar cigaba. Ya Kuma kirayi masu kada kuri a da su fito ranan zabe domin zabar Yan takaran jam iyar ta APC tare da tabbatar musu da cewa gwamnatin maici a yanzu karkashin jagoranci Bola Tinubu ta dauki dukkanin matakai da suka dace domin samun cigaban kasa baki Daya. Abdullahi Ganduje Wanda tsohon gwamnan Kano ne ya Bude wasu aiyukan gyaran ha

Kwamishinan yan sandan jahar Adamawa ya tattauna da masu ruwa da tsaki kan tsaro a yankin Mubi.

Image
  A kokarinta na takawa masu aikata laifuka birki rundunan yan sandan jahar Adamawa ta gudanar da taro na musamman da sarakunan gargajiya, shuwagabanin addinai, dama masu ruwa da tsaki domin Samar da hanyoyin yiwa tukan janci. Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya ziyarci tare ta shirya tattaunawa da Al umma dake taimakawa Yan sanda domin yin aiki tare wajen magance matsalar Yan shila, masu garkuwa da mutane, Yan fashi da makami, naratin shanu da  dai sauran aikata laifuka a yankin baki Daya. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya baiyana haka a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Yola. Kwamishinan ya gana da masu ruwa da tsaki, da PCRC, shuwagabanin Al umma, mafarauta, Yan Sa Kai,tare da wakilain makiyaya Dana manoma Yan kasuwa da Kuma DPO na ofishoshin Yan sanda da suke kananan hukumomin Mubi ta arewa, Mubi ta kudu, Maiha, Michika,, Mugulvu,  mararraba Mubi, Madagaki, Uba hildi domin Samar da dabaru wajen magance dukkanin kalu

SWAN Sirawo, Benjamin Are Good Allies....Yarima.

Image
Sani Sulaiman Yarima, the outgoing Secretary of the Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Taraba State chapter, has expressed his optimism that the past and present Presidents of the Association, Sir Honor Sirawo, and Isiah Benjamin, will reconcile soon and continue to be the good allies they are known to be. In an interview with our reporter on Sunday evening at the National Stadium Abuja, Yarima stated that Sirawo and Benjamin have come a long way and stressed the need for them to work together for the development of the association.  He said that they could settle any issues they have within themselves without allowing outsiders to destroy their relationship, which he described as hypocritical. Sulaiman Sani Yarima, who is also aspiring for the Chairmanship in the upcoming Taraba State election, appealed to the former President, Sir Honor Sirawo, not to destroy the house they have suffered and built due to a certain interest.  He reminded Sirawo of his efforts towards ensuri

Rundunan yan sandan jahar Adamawa Tasha alwashin takawa masu aikata laifuka birki a fadin jahar.

Image
  Rundunan yan sandan jahar Adamawa ta lashi takwabin kawo karshen aikata laifuka a fadin jahar ta Adamawa baki Daya. Rundunan ta bakin kakakinta SP Suleiman Yahaya Nguroje yace rundunan baza tayi kasa a gwiwaba wajen daukan dukkanin matakai da suka dace domin dakile matsalar. SP Suleiman Yahaya Nguroje yace rundunan ta kimtsa tsaf domin kama tare da hukunta duk Wanda aka samu da aikata laifuka. Saboda haka nema rundunan ta Samar da runduna ta musamman domin yaki da ta addanci.a fadin jahar. Kakakin rundunan yan sandan ya Kuma kirayi daukaci Al ummar jahar da cewa da zaran sunga abinda basu yarda da suba su gaggauta Kai rahoton zuwa ofishin Jami an tsaro domin daukan mataki a Kai. Domin a cewarsa rundunan a shirye take ta kare rayuka dama dukiyoyin jama a saboda haka akwai bukatan Al umma su baiwa hukumomin tsaro hadin Kai da goyon baya domin samun nasara da zaman lafiya a fadin jahar baki Daya.

Attarahum Foundation Sympathize Traderss in Yola

Image
  Traders have been advised to do their transactions with the fear of Allah for prosperity. The Attarahum Foundation in Yola south and  North  gave the advice while Sympathizing with traders over the fire outbreak that gutted Yola market recently. The Attarahum Foundation in a statement co-signed by Yola North and South Chairmen, Malam  Abubakar Sadiq and  Malam Mahmud Dikko described the inferno as a colossal lost. The statement advised traders to continue  to pray at all times  so as to seek help from Allah. The statement also called on government and NGO's to come to the aid of the victims. The Attarahum Foundation prayed  divine intervention in to security challenges of  the state and the country at large.

Gov. of Borno Donate Food Items to the people of the state.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola  While addressing the journalist, the Governor stated that the quantum of humanitarian support compared to 2019 has reduced by about 50%. Added that the state is gradually traversing from humanitarian support to medium and longer-term, sustainable solutions and investing heavily in irrigation farming About ten thousand males received 25kg of rice and 25kg of maize, respectively. While fifteen thousand females received N5000 and a wrapper each respectively. The Governor acknowledged President Tinubu's administration and the North East Development Commission for their support and  Prayed for Almighty Allah to continue to grant them more wisdom to do more for the state.

Gwamna Zulum na jahar Borno ya rarraba kayakin Abinci a jahar.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. Gwamnatin jahar Borno ta rabawa kayakin abinci da Wanda bana abinciba ha magidanta Sama da dubu ashirin da biyar a cikin karamar Nganzai dake jahar. Gwamna Babagana Umar Zulum da yakeyiwa manema labarai jawabi yace wannan taimakon tun daga shekara ta 2019  anayi Wanda hakan ya taimaka wajen rage kaso hamsin  ya Kara da cewa da sannu za a cigaba da taimakawa sai dai gwamnan yace magance matsalar itace bunkasa noman Rani. Akalla maza dubu goma sun karbi buhunan shinkafa da masara masu nauyin kilogram 25  a yayinda mata dubu Sha biyar sun karbi dubu biyar kowannensu. Gwamnan ya Kuma yaba da salon Mulki shugaban Tinubu da hukumar raya yankin arewa masau gabas bisa kokarinda sukeyi tare da yin adu a domin Neman taimakon Allah Madaukakin sarki da ya cigaba da basu damar cigaba da taimakawa a fadin jahar.

Shugaban Darikar Katilika a jahar Adamawa ya bada shawaran yiwa shuwagabani da kasa adu a.

Image
  Duba da yanayi da ake ciki an shawarci Yan kasuwa da sukasance masu sausauci a harkokin kaauwancinsu domin samun damar bunkasa harkokinsu dama tattalin Arzikin kasa baki Daya. Shugaban Darikar katilika a jahar Adamawa Rev. Bishop Dami Manza ne ya bada wannan shawara a zantawarsa da manema labarai a Yola fadar gwamnatin jahar Adamawa. Rev. Dami Manza yace a yanzu farashin dala ya sauka to amman har yanzu ba aga saukar kayakiba a kasuwannin saboda haka Yana da muhimmanci yan kasuwa sukasance masu taimakawa da Kuma kautatawa a harkokinsu na kasuwanci Wanda hakan zaitaimaka wajen samun aknarkar kasuwancinsu a koda yaushe. Rev. Manza ya kirayi Yan Najeriya da sukasance masu yiwa shuwagabanin fatan Alheri da Yi musu adu a tare da basu hadin Kai da goyon baya Wanda a cewarsa hakan ne zaibasu damar gudanar da aiyukan cigaban Al umma baki Daya. Rev. Ya Kuma shawarci Al umma da su nisanta kansu da aibata shuwagabanni Mai makon haka ya kamata suyi musu adu a domin Allah ya taimakesu wajen aiyuk

Wani Mai damfara ya shiga hanu Yan sanda a jahar Adamawa.

Image
  Yan Sanda a jahar Adamawa sun kama wani Dan shekaru 39 da haifuwa bisa zarginsa da damfaran mutane ta hanyar canja muryoyi daban daban da suna shi aljanune. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa Wanda ake zargin Mai Suna Sani Mamman ya kware wajen damfaran mutane wato 419 Kuma Yana amfani da muryoyi daban daban wajen damfaran mutane. Kawo yanzu dai rundunan tana cigaba da bincike dangane da lamarin.

An jajintawa yan kasuwar Yola biyo bayan gobara da akayi.

Image
  Gidauniyar Attarahum dake kananan hukumomi Yola ta kudu da Yola ta arewa sun jajintawa Yan kasuwa Yola bisa iftala I gobara da ta auku a kasuwar Yola ta kudu a kwananan. Gidauniyar ta baiyana haka ne ta bakin shuwagabanin Gidauniyar ta Attarahum da suka hada da Malam Abubakar Sadiq na yola ta arewa da Malam Mahmud Dikko na Yola ta kudu inda sukayi adu ar Allah madaukakin sarki ya kare ma gaba. Shuwagabanin sun Kuma shawarci Yan kasuwa da sukasance masu gudanar da kaauwancinsu bisa tsaron Allah da Kuma bin dokokin Allah dangane da harkokin kasuwanci. Wanda hakan zaitaimaka wajen kare aukuwar lamarin. Sun Kuma kirayi gwamnatin dama kungiyoyi da su gaggauta taimakawa wadanda gobaran ta shafa domin rage musu radadin wahalar da suke ciki domin ganin basu tagaiyaraba  Tare da shawartan Yan kasuwa da sucigaba da yin adu o.i a Koda yaushe domin samun cigaban aiyukansu da Kuma samun kariya a kasuwancinsu. Gidauniyar ta Attarahum tana Mai adu ar Allah madaukakin sarki ya kare ya Kuma mayarsu m

Adamawa state police Command is set to fight any criminal activities in the state.

Image
The Adamawa State Police Command remains steadfast in its commitment to combatting the menace of SHILLA Gangsterism in the State.  Police Public Relation Officer Adamawa state Command SP Suleiman Yahaya Nguroje Stated this in a statement made available to Newsmen in Yola. The Command's recent operation was targeted to identified criminal hideouts and blackspots within the State Capital including areas around Geriyo Junction, Doubeli Junction, Jambutu Aso Rock, Behind Ramat College,Total Flyover leading to the arrest of 49 suspects including two women. These individuals are currently undergoing investigation to ensure that justice is served. The Adamawa State Police Commissioner of Police CP Dankombo Morris. assures members of the public, that the Command will continue to employ all necessary resources and strategies to sustain the fight against SHILLA gangsterism in the State. The Command urge citizens to remain vigilant and report any suspicious movement around there neighbourhood

Yan Sanda a jahar Adamawa sun daura damaran yakan masu aikata laifuka a fadin jahar.

Image
  Rundunan yan sanda jahar Adamawa tace tana kan bakanta na cigaba da yaki da masu kawowa Al umma matsala a harkokinsu na yau da kullum a fadin jaha. Kakakin rundunan yan sandan a jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa rundunan ta samu nasaran cafke masu aikata laifuka a wani samame da ta Kai a manoyan masu aikata laifuka a wurare da suka hada da mahadar Geriyo, da Doubeki, Jambutu Aso Rock, bayan makarantar Ramat,da Kuma hanyar Sama dake total Wanda a yanzu haka tana tsare da mutane 49 ciki harda mata biyu. Kuma kawo yanzu ana cigaba da bincike domin tabbatar da anyi adalci. Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya tabbatarwa Al ummar jahar Adamawa cewa rundunan bazatayi kasa a gwiwaba zataci gaba da yin dukkanin abinda suka wajaba domin yaki da bata gari a fadin jahar. Rundunan ta kirayi Al ummar jahar da sukasance masu taimakawa rundunan da bayanai sirri da Kuma Kai rahot

Gwamnatin jahar Borno ta amince da Sama da nera bilyon 1.5 domin Samar wa Yan jahar gurbin karatu.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. A kokarinsa na farfado da jahar Borno bayan da rikin boko Haram ya daidaita gwamnan jahar Umarana Zulum a hukumance y kaddamar da Shirin bada gurbin karatu ga asalin yan jahar da zaici kudi har nera bilyon Daya da digo biyar wato bilyon 1.5, ga daluben dake karatun aikin jinya da Ngozoma wadanda suka fito daga kananan hukumomi 27 dake fadin jahar. Gwamnan yace an dauka matakin haka ne domin magance matsàloli da ake samu a lokacinda mata ke haifuwa lamarin yake sanadiyar rasa rayukan matan. Tun kafin wannan na gwamnan Zulum ya kashe Sama da nera bilyon shida bayan ya amince da bada gurbin karatu ga dalube wajen karatun digiri. Saboda haka nema gwamnan yace nan bada dadewaba kwalejin horar da ma aikatan jinya wadanda ke Gwaza da Mongono zasu fara aiki Wanda tuninma ya amince da Samar da cibiyar fasahar da sauransu domin dalube. Shugabar kwalejin horar da ma aikatan jinya da fasahar a jawabinta tace gwamna Zulum Yana da aniyar inganta sashin kiwon lafiya a fa

officially launched over 1.5 billion scholarships for student nurses and Midwives drawn fromRebuilding Borno in the Post-Insurgency Phase: Gov. Zulum the 27 LGAs of Borno State.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola  Borno prepared to fight maternal mortality after the recovery phase from the inception of Gov. Zulum-led government, over 6 billion were disbursed as scholarships for students; approved sponsorship for all graduates to pursue degree Additional  College of Nursing in Gwoza and Monguno will start soon ICT Centre and hotel for the girl-child have been approved for the College  The Provost of College of Nursing Sciences, in her remark, stated that as part of Gov Zulim's radical transformational agenda to improve quality health care service in Borno, Gov. Zulum sponsored nurses and midwives, many of whom are girl-child. She further echoed that the College of Nursing Science has received many infrastructural developments, making it look like a world-class one. The Hon. Commissioner of Education, Science, Technology, and Innovation, Engr. Lawan Abba Wakilbe, while making his remark, stated that over 6 billion was disbursed since its inception as a scholarship to

Majalisar harkokin addinin musulunci a jahar Adamawa ta taimakawa Yan kasuwa Yola da kudi dubu Dari biyu da hamsin.

Image
 An shawarci Yan kasuwa da sukasance masu gudanar da harkokinsu bisa tsorron Allah da Kuma bin dokokin addinin musulunci a harkokin kaauwancinsu domin samun cigaban kaauwancinsu yadda ya kamata. Shugaban majalisar harkokin addinin musulunci a jahar Adamawa Alhaji Gambo Jika ne ya bada wannan shawara a lokacinda ya jagoranci tawagan majalisar zuwa jajantawa yan kasuwar yola da iftala I gobara da ta shafa. Alhaji Gambo Jika ya Kuma kirayi Yan kasuwa da sukasance masu maida dukkanin lamuransu ga Allah madaukakin sarki tare Kuma da yin adu o I domin Neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen kawo karshen matsalar. Alhaji Gambo ya Kuma kirayi gwamnatoci da masu hanu da shuni harma da kungiyoyi da su kawowa Yan kasuwan musammanma wadanda iftalai ya shafa daukin gaggawa domin rage musu yawan asara da sukayi sakomokon gobara. A cewarsa dai taimakawa Yana da muhimmanci saboda wasu sun rasa dukkanin abinda suke dashi sakomokon gobaran saboda haka in ba a Kai musu daukina to zasu shiga wani yana

Gwamnatin jahar Borno ta jaddada aniyarta na bunkasa harkokin noma a fadin jahar.

Image
Daga Ibrahim Abubakar Yola kamar yadda kuka sani, gwamnatin jihar Borno ta ba da fifiko wajen bunkasa harkar noma a jihar, don haka ne ake kokarin hada karfi da karfe  domin bunkasa noma a jihar. Gwamna Zulum yace Don haka gwamnatin jihar ta sayo injunan noma da kayan aiki kamar taraktoci da Sinadarai da takin zamani har ma da sauransu. Gwamna Zulum ya kuma bada tabbacin ci gaba da taimakon manoman jihar. Ya ci gaba da cewa yayi imani zai taimaka matuka wajen bunkasa noman noma, don haka gwamnati ta shirya tsaf don ganin an taimakawa manoma ta kowace fuska domin kara yawan amfanin gona. Zulum ya bayyana haka ne a ranar Talata a Maiduguri yayin bikin kaddamar da shirin tallafa wa mata na aikin gona na Renewed Hope Initiative (RHI-WASP). (RHI-WASP) wani shiri ne na uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, na tallafa wa mata masu gudanar da ayyukan noma da bayar da gudumawa wajen samar da wadataccen abinci na shugaba Tinubu. Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta samu w

An jajintawa Yan kasuwan Yola ta kudu dake jahar Adamawa.

Image
  Shugaban kamfanin NAFAN dake Jambutu a cikin karamar hukumar yola ta arewa Alhaji Adamu Jingi Wanda akafi sani da Mai hange ya jajintawa yan kasuwar Yola ta kudu bisa iftila I gobara da ta Kona kauswar. Alhaji Adamu Jingi yayi mika Jajenne a wata sanarwa da ya fitar a yola. Inda yayi Adu a Allah madaukakin sarki ya mayar musu da gurbin abinda suka rasa. Allah ya sanya Albarka a harkokin kaauwancinsu. Alhaji Adamu ya Kuma Yi Adu ar Allah ya kare aukuwar gobara a ciki da wajen jahar Adamawa. Indama ya shawarci yan kasuwa da sukasance suna gudanar da harkokin kaauwancinsu bilhakki da gaskiya domin samun cigaba da Kuma kawo karshen matsalar da ake samu. Ya Kuma kirayi gwamnati da masu ruwa da tsaki da su kaiwa wadanda lamarin ya shafa dauki domin rage musu radadin asara da sukayi sakomokon konewar kasuwar.

An bukaci hukumar lekan asirin kasar Turkiya da ta shiga tsakani domin warfare ta kaddamar dake tsakanin Iran da Israila.

Image
  A wani gagarumin mataki na diflomasiyya, daraktan hukumar leÆ™en asirin Amurka William Burns ya tuntuÉ“i Ibrahim Kalin, shugaban Hukumar LeÆ™en Asirin Turkiyya (MIT), inda ya roÆ™e shi ya sulhuta Isra'ila da Iran. Tattaunawar da Kalin da kuma Burns suka yi a lokacin bukukuwan Æ™aramar sallah ta shafi batun tsagaita wuta a Gaza, inda Isra'ila ta Æ™addamarda hare-hare tun ranar 7 ga watan Oktoban da ya gabata. Bayan tattaunawarsu da takwaransa na Amurka, Kalin ya gudanar da taro a Hamas, inda ya bayyana aniyar Turkiyya wajen samun masalaha ta diflomasiyya game da rikicin da ke faruwa tsakanin É“angarorin biyu. Rundunar soji ta musamman ta Iran mai suna Revolutionary Guard Corps ta Æ™addamar da jerin hare-hare da jirage maras matuÆ™a da makamai masu linzami a Isra'ila ranar Asabar da tsakar dare don yin martani game da harin da Isra'ila ta kai Æ™aramin ofishin jakadancinta da ke Damascus, babban birnin Syria ranar 1 ga watan Afrilu. Harin ya yi sanain mutuwar zaratan sojojin Iran

Adamawa state Condemns crimes activities in the state.

Image
By Ibrahim Abubakar Yola. Crime is an offence against the law, and curbing the menace is what the government at all levels have been battling with year in and year out. The Ahmadu Fintiri-led administration in Adamawa state is not accepting the activities of the Shila Boys and vowed to tackle the activities of criminals including the Shila Boys. The state’s Deputy Governor, Prof Kaletapwa George Farauta warned the Shila boys to repent or face the wrath of the law. She said this during a press briefing in Yola, the state capital. The Sila boys’ activities include threatening people, particularly at night, with burglary, theft and phone snatchings. Areas in the state capital such as Bajabure Federal Housing estate, Badirisa, Jambutu, Doubeli, Shagari and Damilu, in Jimeta-Yola, have become flashpoints of crimes forcing the inhabitants to have sleepless nights. The criminal activities are largely carried out by the dreaded ‘Shila Boys’ who began their dastardly acts some years back in the

Gwamnatin jahar Adamawa ta nuna damuwarsa dangane da aikata laifuka a fadin jahar.

Image
  Daga Ibrahim Abubakar Yola. Gwamnatin jahar Adamawa tayi Allah Wadai da aiyukan bata gari a tsakanin Jama a domin a cewarta wannan karya doka ne. Mataimakiyar gwamnan jahar Adamawa Farfesa Kaletapwa Farauta ce ta baiyana haka a lokacin da ta gudanar da taron manema labarai a Yola. Farfesa Kaletapwa Farauta aiyukan Yan shila yayi kamari don haka akwai bukatar daukan matakin da suka dace domin magance matsalar. A cewarta gwamnatin gwamna Ahmadu Umaru Fintiri zatayi kasa a gwiwaba wajen tunkaran lamarin domin magance matsalar baki Daya. Ta ce aiyukan bata gari da suka hada da kwace waya, shiga gidaje, da sauransu Wanda gwamnati baza ta lamuntaba Kuma duk Wanda aka kama da aikata laifuka zai fuskanci hukunci. Mataimakiyar gwamnan tama zanyano wuraren da lamarin yayi kamari da suka hada Bajabure, rukunin gidajen tarayya, Badarisa, Jambutu, Shagari, da Damilu dake cikin garin Jimeta wadannan wurare suyi kaurin suna wajen aikata laifuka. Don haka nema gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya kaddamar

Hakimin Nasarawo Abba yayi kira wajen Samar da hadin Kai a tsakanin Al ummah.

Image
  Hakimin Nasarawo Abba Kuma sarkin Sudan Adamawa Alhaji Abubakar Aliyu Mustafa ya kira dangane da hadin Kai a tsakanin Al ummar masarautar Nasarawo Abba domin Samar da cigaba da zaman lafiya a yankin. Hakimin yayi wannan kirane a lokacinda masu jimilli da masu angwanni dama kungiyoyi  harma da masu rike da masarautun gargajiya a yankin, suka Kai masa gaisuwar Sallah a fadarsa dake Nasarawo Abba dake karamar hukumar yola ta Arewa a jahar Adamawa. Hakimin yace hadin Kai abune da yake da muhimmanci a tsakanin Jama a don haka akwai bukatan Al umma sukasance masu hada kansu a Koda yaushe domin Samar da zaman lafiya a Mai daurewa. Hakimin Alhaji Abubakar ya shawarci Al umma na Nasarawo Abba da su cigaba da yin adu o I domin Neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen kawo karshen dukkanin kalubale da ake fuskanta na rayuwa. Saboda haka Hakimin ya yabawa Al ummar Masarautar Nasarawo Abba bisa kokari da suke daahi na rungumar zaman lafiya da kowa saboda haka Yana da muhimmanci sukasance masu

An bukaci masu son shiga aikin Yan sanda da su baiyana asibintin domin gwajin lafiyarsu.

Image
  A yayinda ake cigaba da aikin deban Jami an yan sanda rundunan yan sanda na shiya ta uku ta sanar da cewa za a fara tattance lafiya dama gwajin zahiri  wanda za a fara daga ran 16- 30-4-2024. Mai hulda da jama a na shiya ta uku SP Yusuf Adamu Muhammed ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Kuma ana bukatan masu son shiga aikin Dan sanda daga jihohi biyu wato Taraba da Adamawa wadanda ke karkashin shiya ta uku da su baiyana da fararen Riga da gajeren wando a asibintin Yan sanda dake Yola. Bugu da Kari an bukacesu da suzo da Katin shaidar Dan kasa. Da Kuma takardan da ke dauke da bayanin lafiya harma da wasu takardu da suke da halaka da haka, ko kuma su ziyarci shafin yanan gizo https://apply.policerecruitment.gov.ng Saboda haka mataimakin Babban sifeton yan sandan Nijeeiya dake kula da shiya ta 3 AIG Afolabi Babatola Adeniyi ya taya wadanda sukayi nasaran murna Kuma gwajin kautane.

Wani matashi da ake zargi da fashi da makami ya shiga hanun yan sanda a jahar Adamawa.

Image
  A cigaba da takeyi na kawo karshen aikata laifuka a jahar Adamawa. Runduna yan sandan jahar Adamawa tayi nasaran cika hanu da wani mai suna Usman Muhammed Dan shekara 19 da haifuwa bisa zarginsa da fashi da makam. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Wanda ake zargi da wani  da baikai ga shiga hanuba ana zarginsu da harin fashi da makami akan wata mata maishekaru 22 tare da kwace mata wayarta. Kwamishinan yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya baiyana Jin dadinsa da gamsuwarsa ya Kara da cewa Babu wurin buta ga masu aikata laifuka a jahar Adamawa Kuma rundunan ta kimtsa tsaf domin dakile aiyukan bata gari a cikin jama a  An gano adda da wayoyi a wurin Wanda ake zargin.

Galadima Muri ya taya musulmai murna tare da Kira da a hada Kai.

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo. Alhaji (Dr) Lamido Abba Tukur Kuma Galadiman masarautar Muri a jahar Taraba ya taya Al ummar musulmai duniya murna kammala Azumin watan Ramadan da Kuma yadda aka gudanar da bikin karamar Sallah lafiya. Dr Tukur a sakonsa na bikin Sallah ya taya Gwamna Agbu Kefas da Sarkin Muri Alhaji Abbas Njidda Tafida dama daukacin Al ummar jahar Taraba bisa kammala Sallah lafiya. Ya jaddada farin cikinsa dangane da yadda komai ya gudanar cikin lumana tare da Kiran Al umma musulmai da suyi amfani da abinda aka koya a lokacin wata Ramada domin cigaban Al ummah. Ya Kuma gargadi jama a da su kaucewa duk abinda zai kawo batanci ga shuwagabanin don haka kanatayayi sukasance masu yin adu o I domin Neman taimakon Allah Madaukakin sarki wajen magance dukkanin kalubalen dake ciwa Al umma tuwo a kwarya  Harwayau Dr Tukur ya yabawa gwamnatin jahar Taraba da hukumomin tsaro bisa kokarinsu na tabbatar da ganin an inganta zaman lafiya Wanda Kuma shine aniyar gwamna Agbu Kefas domin samu

Galadima of Muri Greets Muslim. Calls for Unity.

Image
By Sani Yarima Jalingo. Alhaji (Dr.) Lamido Abba Tukur, the Galadima of Muri in the Muri Emirate Council, in Taraba State extends his felicitations to the Muslim Ummah across the globe on the successful completion of the Ramadan fast and the peaceful celebration of Eid-el Fitr. In his Sallah message, Dr. Tukur congratulated Governor Agbu Kefas, Emir of Muri, HRH Alhaji Abbas Njidda Tafida, and the entire people of Taraba State for observing the festive season peacefully.  He emphasized the significance of forgiveness, compassion, and gratitude during the season and urged the Muslim Ummah to uphold the values they learned during the month of Ramadan for the betterment of society. Dr. Tukur advocates for a change in attitude that will foster societal improvement, urging followers to be more submissive and obedient to their leaders.  In addition, he cautioned them against apportioning blame on leaders for challenges faced and encouraged them to pray for the leaders to enable them to provi

Mutane 15 da ake zargi da aikata laifuka sun shiga hanun Yan sanda a jahar Adamawa.

Image
  Kwamishinan Yan sandan jahar Adamawa Dankombo Morris ya yabawa Al ummar jahar Adamawa bisa kokari da sukeyi na baiwa rundunan yan sanda hadin Kai da goyon baya wajen yaki da ta addanci a fadin jahar. Kwamishinan yace yanzu hakama rundunan ta samu nasaran damke mutane 15 da ake zargi da  aikata laifuka a bayan gudanar da bikin Sallah a tsakanin Yola da Jimeta. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwan ta baiyana cewa an gano makamai masu hatsari da miyagun kwayoyi, wayoyi da sauransu a wurin wadanda ake zargi. A cikin sanarwan an jiyo kwamishinan yan sandan ya tabbatar da cewa da zaran an kammala bincike za a gurfanar da wadanda ake zargin gaban kotu domin su fuskanci shariya.

An sako dalube biyu wadanda akayi garkuwa dasu daga Jami ar tarayya a jahar Taraba.

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo. Rahatanin daga jahar Taraba na cewa yanzu haka a sako daluben Jami ar tarayya dake Wukari biyu wadanda akayi garkuwa dasu na tsawon kwanaki. Shugabar sashin yada labarain Jami ar mis Ashu Agbu ce ta sanar da haka a wata sanarwa da ta fitar, sai dai sanarwa bai baiyana ko anbiya kudin fansa ko ba abiyaba kawo yanzu daluben suna cikin koshin lafiya. In za a iya tunawa dai a ranan kahadi da ta gabata mis Agbu ta shaidawa manema labarai ce masu garkuwa da mutanen sun nemi kudin fansa na Milyon hamsin.

Anja hankali masu sayarda hatsi su daina tauye mudu.

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo. Wani malamin addinin musulunci a jahar Taraba ya gargadi masu Saida hatsi da su kaucewa tauye mudu domin biyan bukatansu, domin a cewarsa Allah zai hukunta duk Mai tauye mudu a rana tashin Al kiyama. A sakonsa na Sallah Khadi  Abubakar ya kirayi musulmai duniya da suyi amfani da wa azozi da aka gudanar a cikin watan Ramadan da Kuma sanya tsaron Allah a zukata. Ya kirayi musulmai da sukasance masu gudanar da kyakkawar aiyuka domin Neman yardan Allah madaukakin sarki da Kuma yafiya. Tare da kaucewa dukkanin abinda zai Sa su aikata Haram da Kuma yiwa shuwagabanin adu a a Koda yaushe. Khadi ya Kuma danganta matsalar rayuwa da ake ciki da aiyukan shedan don haka ya kirayi yan Najeriya da su koma ga Allah madaukakin sarki domin Neman taimakonsa da tausayawarsa. Harwayau ya sahawarci yan Najeriya da sukasance masu taimakawa marassa galihu domin rage radadin wahalar da ake ciki a halin yanzu.

Khadi Abubakar warns against reducing the quantity of products.

Image
By Sani Yarima Jalingo. The Islamic scholar, Khadi Abdulmumini Abubakar (Rtd) from Taraba State, has cautioned grain sellers against deceptive practices aimed at reducing the quantity of their products to boost their profits. During an interview in Jalingo, he emphasized that Allah has stipulated punishment for such individuals, beseeching business persons to avoid such acts and the consequent retribution on the Day of Judgment. In his Sallah message, Khadi Abubakar urged the global Muslim community to reflect on the lessons learned during Ramadan and uphold the fear of Allah in their dealings.  He called on Muslims to engage in good deeds for the sake of Allah, repent, and steer clear of sin.  He also urged Muslims to desist from causing harm to their leaders and instead seek Allah's guidance through prayers. Khadi linked the current hardship being experienced in Nigeria to the evil deeds of the people, calling on Nigerians to return to Allah, refrain from sin, and seek His mercy

Gwamnan jahar Taraba ya taya Al ummar musulmai jahar murnan bikin karamar Sallah.

Image
  Daga Sani Yarima Jalingo. Gwamnan jahar Taraba Agbu Kefas ya taya Al ummar musulmai jahar murnan bikin karamar Sallah Wanda ake gudanarwa a karshen watan Ramadan. Hakan yana kunshene a cikin wata sanarwa daga mashawarci  gwamnan na musamman akan harkan yada labarai da ya fitar a Jalingo. Gwamnan bayan ya taya musulmai murna ya Kuma kirayi Al umma musulmai da su Kara kaimi wajen hadin Kai a tsakanin addinai dake fadin jahar. Ya Kuma Kara da cewa su sadaukar da Kai wajen yin aiki da abinda aka koya a cikin watan Ramadan domin samun cigaba. Gwamnan ya Kuma baiyana cewa kasa tana bukatar adu a da kaucewa son zuciya da Kuma gudanar da shugabanci na gari Wanda a cewarsa hakan zai taimaka wajen magance dukkanin kalubale dake ciwa kasar tuwo a kwarya. Gwamna Kefas yace ya lura manyan addinin biyu dake fadin jahar suna gudanar da bubukuwarsu tare Wanda Kuma haka wani cigabane matuka musamman waje kautata halaka a tsakaninsu. Ya tabbatarwa Al ummar jahar cewa gwamnatinsa zata cigaba da kautata

Gov. Kefas Congratulates Muslims in Taraba state.

Image
Taraba State Governor, Dr. Agbu Kefas, congratulated Muslims in the state on the occasion of the end of Ramadan. This was contained in a statement released by his Special Adviser on Media and Digital Communications on Wednesday. The governor, while wishing the Muslim faithful a great Eid-El-Fitr celebration, called for more tolerance among the different faiths in the state.  He noted that the lesson of sacrifice and discipline learned during Ramadan should be imbibed even after the exercise. The governor also stressed that the nation needs prayers and selfless service from both the leadership and the followership to overcome all the challenges facing the country.  He observed that all the two main faiths in the state have been celebrating their religious festivals together, which is a good development given the relationships that exist between them even at family levels. Governor Kefas emphasized that Taraba State is strengthened by the diversity across tribes and faiths, and with unit

Wanda ake zargi da satar mota ya shiga hanu a jahar Adamawa.

Image
  A yanzu haka rundunan yan sanda a jahar Adamawa tana tsare da wani mai suna Ibrahim Ali  da ake zarginsa da satar karamar mota Kiran sitalen  Mai dauke da nimbar rijista JMT 317 RA. An samu nasaran kama Wanda ake zargin ne a shingen binciken ababen hawa dake Ngurore Kuma ya tabbatar da aikata lafin indama yace ya saci motar ce a wani wuri dake cikin garin Jimeta dake karamar hukumar yola ta Arewa fadar gwamnatin jahar Adamawa. Kakakin rundunan yan sandan jahar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Yola. Sanarwa ta baiyana cewa kwamishinan yan sanda jahar Adamawa Dankombo Morris ya kirayi Al umma musammanma wadanda aka Wanda aka satar masa mota da yaje ofishin yan dake Nguroje da yayi bayani domin ya karbi kayansa.